• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gamayyar Kungiyoyin Kasuwar Sabon Gari Sun Jajanta Wa ‘Yan Kasuwan Kwari Da Na Titin Bairut

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Gamayyar Kungiyoyin Kasuwar Sabon Gari Sun Jajanta Wa ‘Yan Kasuwan Kwari Da Na Titin Bairut
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayya kungiyar ‘yan kasuwar Muhammad Abubakar Rimi da akafi kira da Kasuwar Sabon Gari karkashin shugabancin Alhaji Aminu Mu’awiyya Dala sun jajanta wa ‘yan uwansu ‘yan kasuwar kantin Kwari da na kan titin Bairut bisa iftila’in ambaliyar ruwa da rugujewar gini daya jawo samun raunuka da asarar dukiya. 

Da yake magana a madadin shugaban kungiyar, jami’in hulda da jama’a na kungiyar Salihu Ibrahim Darma ya ce wannan abu ya damesu a matsayinsu na ‘yan kasuwa wannan abu ya faru ne a sanadiyyar gine-gine da aka yi barkatai ba a bisa ka’ida ba, ana toshe hanyoyi magudanan ruwa.

  • Kashi 31 Na ‘Yan Nijeriya Ba Su Iya Karatu Da Rubutu Ba ― Gwamnatin Tarayya
  • Gwamna Buni Ya Cika Alkawarin Saya Wa Iyalan Sheikh Goni Aisami Gidaje

Ya kara da cewa duk da sun gamsu da matakinda Gwamnan Kano ya dauka na ba da umurnin gaggawa na rushe duk wani gini da ake ganin shi ya jawo ambaliyar ruwar da aka yi a Kantin kwari sai dai suna kira ga Gwamnati ta sanya yan kasuwa a cikin kwamitinda ta kafa da za su yi aikin rushe gineginen domin su suka san duk wasu gine-gine da akayi da sune musabbabin jawo ambaliyar da Gwamnan bai san dasu ba, muddin ba su aka kawar ba, za a cigaba da samun cigaba da ambaliyar.

Darma ya ce ba kasuwar ta Kantin Kwari kadai ba yawanci kasuwanni da suke Jihar Kano akwai irin wadannan matsaloli na yin gini ba bisa ka’ida ba kuma hakan na faruwa ne da sahalewar hukumomi, hakan tasa yan kasuwar sun yita korafe-korafe da kokawa ga Gwamnati a kan lamarin takai har wasu sun je kotu, amma abin takaici ko bayan da kotu ta bada umurnin a dakatar da gine-ginen sai ayi biris da umurnin a cigaba.

Ya yi nuni da cewa ko a kasuwarsu ta Sabon gari akwai ginegine na toshe hanyoyi da kofofin da hukumar Kasuwar tayi kuma sun kai kuka ga hukumomi har majalisar jiha, amma ba wani mataki da aka dauka akai daga bisani suka je kotu amma ba abinda ya sauya.

Labarai Masu Nasaba

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Ya yi nuni da cewa irin wannan abin Allah ya kiyaye in wani hatsari ta faru kamar na gobara babu ta inda za a iya kai dauki na gaggawa saboda duk an yi gine-gine da suka toshe hanyoyi.

Darma ya ce yakamata hukumomi su rika daukar mataki akan duk wani jami’in hukuma da ya yi abinda ya sabawa doka da ka iya cutar da al’umma. Tare da yin fatan Allah ya mayar da alkhairi ga yan kasuwar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BerutJajeKasuwaSabon Gari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rayuwar Serena Williams A Fagen Wasan Tennis

Next Post

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

Related

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista
Labarai

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

2 hours ago
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

4 hours ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

5 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

15 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

16 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

18 hours ago
Next Post
Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

LABARAI MASU NASABA

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

July 11, 2025
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.