ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Karrama Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Cin Hancin Dala $200,000 A Kano

by Sadiq
3 years ago
Ganduje

Sabon mataimakin kwamishinan ‘yansanda, Daniel Amah da aka yi wa karin girma a ranar Litinin, ya sake samun karramawa tare da kyauta daga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yaba da yadda ya nuna gaskiya da kwarewa. 

Amah, wanda tsohon jami’in ‘yansanda ne a ofishin ‘yansanda da ke Bompai a Nassarawa, a Kano, ya samu karin girma daga babban Sufeton ‘yansanda (CSP) zuwa mataimakin kwamishinan ‘yansanda (ACP).

  • Xi Jinping: Sin Na Goyon Bayan Shigar Da Kungiyar AU G20
  • Mambobin ASUU A Bauchi Sun Yi Zanga-zanga Kan Bukatunsu 

Matashin dan sandan a watan Afrilun 2022, ya ki amincewa da tayin dalar Amurka 200,000 don dakile wani binciken laifuka da ya shafi wani Ali Zaki wanda ake zargi da shirya fashi da makami ga wani ma’aikacin ofishin canjin na Dala $750.

ADVERTISEMENT

An karrama Amah da lambar yabo ta kasa saboda abin koyi da ya yi.

A cikin wasikar yabo da ya aike wa Amah, Ganduje ya ce abin koyi na rashin cin hanci da rashawa ya shaida cewa mutane masu gaskiya suna nan a cikin rundunar.

LABARAI MASU NASABA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

Wasikar mai dauke da sa hannun gwamnan kuma kwamishinan ‘yansandan Jihar Kano, CP Mohammad Dauda ya mika wa Amah, ta ce matakin Amah ya kai ga kama Ali Zaki tare da gurfanar da shi gaban kuliya.

“Hakika kai babban abin daraja ne don cimma wannan fitacciyar sadaukarwa wajen kama masu laifi. Ina tare da mutanen kirki don yabawa tare da rokonku da ku kiyaye wannan hali maras kima a cikin aikinku,” in ji Ganduje.

CP Dauda wanda aka tura Kano ya yi amfani da wannan damar wajen fadakar da ‘yan siyasa tare da rokonsu da su bi ka’ida kamar yadda dokar zabe da kundin tsarin mulki suka tanada.

Ya kuma ce ba za su bar wani dutse ba don murkushe duk wani mutum ko kungiyar da ke yunkurin kawo cikas ga zaman lafiyar al’umma kafin zabe da lokacin zabe.

Ya kuma kara tunatar da cewa ‘yansanda za su ci gaba da kasancewa cikin tsaka mai wuya a fagen siyasa tare da ba da tabbacin samar da daidaito ga dukkan jam’iyyu, inda ya yi nuni da cewa ‘yansanda za su gudanar da wani taro da masu ruwa da tsaki kan yadda za a dakile tashe-tashen hankula a lokacin zaben 2023.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4
Manyan Labarai

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2
Manyan Labarai

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

November 13, 2025
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

November 13, 2025
Next Post
Sojoji Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

Sojoji Sun Kashe Shugabannin 'Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.