• Leadership Hausa
Saturday, January 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Ganduje Ya Karrama Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Cin Hancin Dala $200,000 A Kano

by Sadiq
2 months ago
in Manyan Labarai
0
Ganduje Ya Karrama Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Cin Hancin Dala $200,000 A Kano

Sabon mataimakin kwamishinan ‘yansanda, Daniel Amah da aka yi wa karin girma a ranar Litinin, ya sake samun karramawa tare da kyauta daga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yaba da yadda ya nuna gaskiya da kwarewa. 

Amah, wanda tsohon jami’in ‘yansanda ne a ofishin ‘yansanda da ke Bompai a Nassarawa, a Kano, ya samu karin girma daga babban Sufeton ‘yansanda (CSP) zuwa mataimakin kwamishinan ‘yansanda (ACP).

  • Xi Jinping: Sin Na Goyon Bayan Shigar Da Kungiyar AU G20
  • Mambobin ASUU A Bauchi Sun Yi Zanga-zanga Kan Bukatunsu 

Matashin dan sandan a watan Afrilun 2022, ya ki amincewa da tayin dalar Amurka 200,000 don dakile wani binciken laifuka da ya shafi wani Ali Zaki wanda ake zargi da shirya fashi da makami ga wani ma’aikacin ofishin canjin na Dala $750.

An karrama Amah da lambar yabo ta kasa saboda abin koyi da ya yi.

A cikin wasikar yabo da ya aike wa Amah, Ganduje ya ce abin koyi na rashin cin hanci da rashawa ya shaida cewa mutane masu gaskiya suna nan a cikin rundunar.

Labarai Masu Nasaba

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

Wasikar mai dauke da sa hannun gwamnan kuma kwamishinan ‘yansandan Jihar Kano, CP Mohammad Dauda ya mika wa Amah, ta ce matakin Amah ya kai ga kama Ali Zaki tare da gurfanar da shi gaban kuliya.

“Hakika kai babban abin daraja ne don cimma wannan fitacciyar sadaukarwa wajen kama masu laifi. Ina tare da mutanen kirki don yabawa tare da rokonku da ku kiyaye wannan hali maras kima a cikin aikinku,” in ji Ganduje.

CP Dauda wanda aka tura Kano ya yi amfani da wannan damar wajen fadakar da ‘yan siyasa tare da rokonsu da su bi ka’ida kamar yadda dokar zabe da kundin tsarin mulki suka tanada.

Ya kuma ce ba za su bar wani dutse ba don murkushe duk wani mutum ko kungiyar da ke yunkurin kawo cikas ga zaman lafiyar al’umma kafin zabe da lokacin zabe.

Ya kuma kara tunatar da cewa ‘yansanda za su ci gaba da kasancewa cikin tsaka mai wuya a fagen siyasa tare da ba da tabbacin samar da daidaito ga dukkan jam’iyyu, inda ya yi nuni da cewa ‘yansanda za su gudanar da wani taro da masu ruwa da tsaki kan yadda za a dakile tashe-tashen hankula a lokacin zaben 2023.

Tags: Cin HanciDan SandaGandujekanoKarramawa
Previous Post

Wang Yi Ya Yi Bayani Game Da Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Next Post

Sojoji Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

Related

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu
Manyan Labarai

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

2 hours ago
Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari
Manyan Labarai

Ba Don A Wahalar Da Talaka AKa Sauya Kudin Nijeriya Ba —Buhari 

5 hours ago
Babu Barazanar Kai Hari A Kano – ‘Yansanda
Manyan Labarai

DPO Ya Yanke Jiki Ya Fadi, Ya Rasu A Jigawa

7 hours ago
Wasu Daga Cikin Manhajojin Da Ke Bata Wayar Android
Manyan Labarai

Wasu Daga Cikin Manhajojin Da Ke Bata Wayar Android

9 hours ago
’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
Manyan Labarai

’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)

1 day ago
Next Post
Sojoji Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

Sojoji Sun Kashe Shugabannin 'Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

January 28, 2023
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

January 28, 2023
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

January 28, 2023
Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

January 28, 2023
Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

January 28, 2023
Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

January 28, 2023
Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

January 28, 2023
Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

January 28, 2023
Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

January 28, 2023
Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari

Ba Don A Wahalar Da Talaka AKa Sauya Kudin Nijeriya Ba —Buhari 

January 28, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.