ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Karrama Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Cin Hancin Dala $200,000 A Kano

by Sadiq
4 years ago
Ganduje

Sabon mataimakin kwamishinan ‘yansanda, Daniel Amah da aka yi wa karin girma a ranar Litinin, ya sake samun karramawa tare da kyauta daga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yaba da yadda ya nuna gaskiya da kwarewa. 

Amah, wanda tsohon jami’in ‘yansanda ne a ofishin ‘yansanda da ke Bompai a Nassarawa, a Kano, ya samu karin girma daga babban Sufeton ‘yansanda (CSP) zuwa mataimakin kwamishinan ‘yansanda (ACP).

  • Xi Jinping: Sin Na Goyon Bayan Shigar Da Kungiyar AU G20
  • Mambobin ASUU A Bauchi Sun Yi Zanga-zanga Kan Bukatunsu 

Matashin dan sandan a watan Afrilun 2022, ya ki amincewa da tayin dalar Amurka 200,000 don dakile wani binciken laifuka da ya shafi wani Ali Zaki wanda ake zargi da shirya fashi da makami ga wani ma’aikacin ofishin canjin na Dala $750.

ADVERTISEMENT

An karrama Amah da lambar yabo ta kasa saboda abin koyi da ya yi.

A cikin wasikar yabo da ya aike wa Amah, Ganduje ya ce abin koyi na rashin cin hanci da rashawa ya shaida cewa mutane masu gaskiya suna nan a cikin rundunar.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Wasikar mai dauke da sa hannun gwamnan kuma kwamishinan ‘yansandan Jihar Kano, CP Mohammad Dauda ya mika wa Amah, ta ce matakin Amah ya kai ga kama Ali Zaki tare da gurfanar da shi gaban kuliya.

“Hakika kai babban abin daraja ne don cimma wannan fitacciyar sadaukarwa wajen kama masu laifi. Ina tare da mutanen kirki don yabawa tare da rokonku da ku kiyaye wannan hali maras kima a cikin aikinku,” in ji Ganduje.

CP Dauda wanda aka tura Kano ya yi amfani da wannan damar wajen fadakar da ‘yan siyasa tare da rokonsu da su bi ka’ida kamar yadda dokar zabe da kundin tsarin mulki suka tanada.

Ya kuma ce ba za su bar wani dutse ba don murkushe duk wani mutum ko kungiyar da ke yunkurin kawo cikas ga zaman lafiyar al’umma kafin zabe da lokacin zabe.

Ya kuma kara tunatar da cewa ‘yansanda za su ci gaba da kasancewa cikin tsaka mai wuya a fagen siyasa tare da ba da tabbacin samar da daidaito ga dukkan jam’iyyu, inda ya yi nuni da cewa ‘yansanda za su gudanar da wani taro da masu ruwa da tsaki kan yadda za a dakile tashe-tashen hankula a lokacin zaben 2023.

MASU ALAKA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi
Manyan Labarai

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53
Manyan Labarai

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Next Post
Sojoji Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

Sojoji Sun Kashe Shugabannin 'Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.