ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Karrama Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Cin Hancin Dala $200,000 A Kano

by Sadiq
4 years ago
Ganduje

Sabon mataimakin kwamishinan ‘yansanda, Daniel Amah da aka yi wa karin girma a ranar Litinin, ya sake samun karramawa tare da kyauta daga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yaba da yadda ya nuna gaskiya da kwarewa. 

Amah, wanda tsohon jami’in ‘yansanda ne a ofishin ‘yansanda da ke Bompai a Nassarawa, a Kano, ya samu karin girma daga babban Sufeton ‘yansanda (CSP) zuwa mataimakin kwamishinan ‘yansanda (ACP).

  • Xi Jinping: Sin Na Goyon Bayan Shigar Da Kungiyar AU G20
  • Mambobin ASUU A Bauchi Sun Yi Zanga-zanga Kan Bukatunsu 

Matashin dan sandan a watan Afrilun 2022, ya ki amincewa da tayin dalar Amurka 200,000 don dakile wani binciken laifuka da ya shafi wani Ali Zaki wanda ake zargi da shirya fashi da makami ga wani ma’aikacin ofishin canjin na Dala $750.

ADVERTISEMENT

An karrama Amah da lambar yabo ta kasa saboda abin koyi da ya yi.

A cikin wasikar yabo da ya aike wa Amah, Ganduje ya ce abin koyi na rashin cin hanci da rashawa ya shaida cewa mutane masu gaskiya suna nan a cikin rundunar.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Wasikar mai dauke da sa hannun gwamnan kuma kwamishinan ‘yansandan Jihar Kano, CP Mohammad Dauda ya mika wa Amah, ta ce matakin Amah ya kai ga kama Ali Zaki tare da gurfanar da shi gaban kuliya.

“Hakika kai babban abin daraja ne don cimma wannan fitacciyar sadaukarwa wajen kama masu laifi. Ina tare da mutanen kirki don yabawa tare da rokonku da ku kiyaye wannan hali maras kima a cikin aikinku,” in ji Ganduje.

CP Dauda wanda aka tura Kano ya yi amfani da wannan damar wajen fadakar da ‘yan siyasa tare da rokonsu da su bi ka’ida kamar yadda dokar zabe da kundin tsarin mulki suka tanada.

Ya kuma ce ba za su bar wani dutse ba don murkushe duk wani mutum ko kungiyar da ke yunkurin kawo cikas ga zaman lafiyar al’umma kafin zabe da lokacin zabe.

Ya kuma kara tunatar da cewa ‘yansanda za su ci gaba da kasancewa cikin tsaka mai wuya a fagen siyasa tare da ba da tabbacin samar da daidaito ga dukkan jam’iyyu, inda ya yi nuni da cewa ‘yansanda za su gudanar da wani taro da masu ruwa da tsaki kan yadda za a dakile tashe-tashen hankula a lokacin zaben 2023.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Sojoji Sun Kashe Shugabannin ‘Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

Sojoji Sun Kashe Shugabannin 'Yan Bindiga Buzu, Ganai Da sauransu A Harin Jirgin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.