Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Garkuwa Da Daliban Kagara: Gwamna Sani-Bello Ya Bayyana Halin Da Ake Ciki

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani-Bello, ya yi watsi da jia-jitar da ake yi cewa, masu garkuwa sun sako daliban Kwalejin kimiyya Kagara guda 27 da malamai 3 da suka kama ranar Laraba.

Gwamnan ya bayyana hakan ne, a jiya Juma’a lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a fadar gwamnatin jihar da ke Mina, a jiya Juma’a.

samndaads

Gwamnan ya ce, an kusa kai wa karshe, wajen tattaunawa da masu garkuwar na ganin cewa, an sako wadannan dalibai.

Malamin addinin Musilincin da ke Kaduna, wanda shiga inda masu garkuwan suke domin tattaunawa da su, Sheik Ahmed Gumi, ya bayyana cewa, ba da jimaea ba, za a sako dalibai da malaman da masu garkuwan suka kama a jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Iya Yanke Mani Guiwa Idan Ban Samu Beli Ba – Maina

Next Post

Yaki Da Ta’addanci: Buhari Ya Yaba Wa Gudummawar Kasar Chadi

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
11 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Chadi

Yaki Da Ta’addanci: Buhari Ya Yaba Wa Gudummawar Kasar Chadi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version