• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gimbiyoyin Kannywood (1)

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Gimbiyoyin Kannywood (1)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tarihin masana’antar Kannywood ba zai cika ba sai an saka sunan Fati Muhammad,wadda tana daya daga cikin tsoffin jaruman da suka taka rawar gani wajen ganin masana’antar ta tsaya da kafafunta a daidai lokacin da take rarrafe.

Fatima Muhammad ta fara harkar fim a shekarar 2000, wanda a wancan lokacin ta fito a manyan fina-finai da suka hada da Sangaya, Marainiya, Babban Gari da sauransu, ba za a taba mantawa da rawar ganin da Fati ta taka a tarihin Kannywood ba.

  • Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Cimma Sabbin Matakai A Fannin Yada Ilimin Akidu Da Siyasa
  • Masu Masana’antu Na Kasar Sin Sun Raba Fasahohinsu A Majalisar Dinkin Duniya
  • Rukayya Dawayya

Kannywood

Rukayya Dawayya wadda sunanta ta karade koina musamman masu sha’awar kallon fina-finan Hausa tun a shekarar 2000 inda ta fara fitowa a cikin shirinta mai suna Dawayya, jarumar wadda ta fito a fina finai fiye da 150 ta samu tagomashi a tsakanin masoya wadanda ke fatan kallon fina finanta a kodayaushe.

Shaharar da Rukayya Dawayya ta yi musamman a arewacin Nijeriya ya sa ta zamo daya daga cikin manyan jarumai masu samun tallace tallace daga manyan kamfanoni, haka zalika jarumar tana hadawa da siyasa a cikin manyan al’amura da ta saka a gaba.

Labarai Masu Nasaba

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

  • Jamila Nagudu

Kannywood

Jamila Umar wadda aka fi sani da Jamila Nagudu na daya daga cikin manyan jarumai mata a masana’antar Kannywood wadanda Allah ya zubawa basira wajen nishadantarwa da ilimantarwa ta hanyar fina finanta,tana kuma daya daga cikin jarumai mata wadanda suka shafe shekaru da dama ana damawa dasu a cikin masana’antar.

Jarumar ta fito a manyan fina finan masana’antar Kannywood da suka hada da Indon Kauye, Ruwan Dare, Jamila Da Jamilu da sauransu, Jamila ta fito a fina finai fiye da 200 a tarihi haka kuma ta samu kyaututtuka da dama a wannan fage nata na jarumar Kannywood.

  • Hadiza Aliyu Gabon

Kannywood

Jaruma Hadiza Aliyu Gabon wadda akafi sani da Gabon a takaice ta zama daya daga cikin manyan jarumai mata da masana’antar Kannywood take alfahari dasu tsawon shekaru, daga wani kauye kusa da birnin Librebille zuwa Kano, daga malamar makarantar Firamare zuwa jarumar fina finan Hausa Hadiza Gabon ta taba lashe kyautar gwarzuwar Kannywood a farkon shekarunta na fara harkar fim.

Hadiza ba a fina finan Kannywood kawai ta tsaya ba, ta tsallaka har zuwa kudancin Nijeriya inda ta fito a wasu fina finan Nollywood, ta samu tallace tallace daga manyan kamfanoni a Nijeriya da suka hada da MTN, Glo da Dangote.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FimGimbiyoyiKannyoodNishadi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba

Next Post

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Related

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

3 days ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

1 week ago
Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
Nishadi

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

2 weeks ago
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya
Nishadi

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

2 weeks ago
An ÆŠaura Auren Rahma Sadau A Kaduna
Nishadi

An ÆŠaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

3 weeks ago
Samun KuÉ—i Ya Fi Samun ÆŠaukaka Wahala A Kannywood -Baba SadiÆ™
Nishadi

Samun KuÉ—i Ya Fi Samun ÆŠaukaka Wahala A Kannywood -Baba SadiÆ™

3 weeks ago
Next Post
Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

August 27, 2025
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.