• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gimbiyoyin Kannywood (1)

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Gimbiyoyin Kannywood (1)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tarihin masana’antar Kannywood ba zai cika ba sai an saka sunan Fati Muhammad,wadda tana daya daga cikin tsoffin jaruman da suka taka rawar gani wajen ganin masana’antar ta tsaya da kafafunta a daidai lokacin da take rarrafe.

Fatima Muhammad ta fara harkar fim a shekarar 2000, wanda a wancan lokacin ta fito a manyan fina-finai da suka hada da Sangaya, Marainiya, Babban Gari da sauransu, ba za a taba mantawa da rawar ganin da Fati ta taka a tarihin Kannywood ba.

  • Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Cimma Sabbin Matakai A Fannin Yada Ilimin Akidu Da Siyasa
  • Masu Masana’antu Na Kasar Sin Sun Raba Fasahohinsu A Majalisar Dinkin Duniya
  • Rukayya Dawayya

Kannywood

Rukayya Dawayya wadda sunanta ta karade koina musamman masu sha’awar kallon fina-finan Hausa tun a shekarar 2000 inda ta fara fitowa a cikin shirinta mai suna Dawayya, jarumar wadda ta fito a fina finai fiye da 150 ta samu tagomashi a tsakanin masoya wadanda ke fatan kallon fina finanta a kodayaushe.

Shaharar da Rukayya Dawayya ta yi musamman a arewacin Nijeriya ya sa ta zamo daya daga cikin manyan jarumai masu samun tallace tallace daga manyan kamfanoni, haka zalika jarumar tana hadawa da siyasa a cikin manyan al’amura da ta saka a gaba.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

  • Jamila Nagudu

Kannywood

Jamila Umar wadda aka fi sani da Jamila Nagudu na daya daga cikin manyan jarumai mata a masana’antar Kannywood wadanda Allah ya zubawa basira wajen nishadantarwa da ilimantarwa ta hanyar fina finanta,tana kuma daya daga cikin jarumai mata wadanda suka shafe shekaru da dama ana damawa dasu a cikin masana’antar.

Jarumar ta fito a manyan fina finan masana’antar Kannywood da suka hada da Indon Kauye, Ruwan Dare, Jamila Da Jamilu da sauransu, Jamila ta fito a fina finai fiye da 200 a tarihi haka kuma ta samu kyaututtuka da dama a wannan fage nata na jarumar Kannywood.

  • Hadiza Aliyu Gabon

Kannywood

Jaruma Hadiza Aliyu Gabon wadda akafi sani da Gabon a takaice ta zama daya daga cikin manyan jarumai mata da masana’antar Kannywood take alfahari dasu tsawon shekaru, daga wani kauye kusa da birnin Librebille zuwa Kano, daga malamar makarantar Firamare zuwa jarumar fina finan Hausa Hadiza Gabon ta taba lashe kyautar gwarzuwar Kannywood a farkon shekarunta na fara harkar fim.

Hadiza ba a fina finan Kannywood kawai ta tsaya ba, ta tsallaka har zuwa kudancin Nijeriya inda ta fito a wasu fina finan Nollywood, ta samu tallace tallace daga manyan kamfanoni a Nijeriya da suka hada da MTN, Glo da Dangote.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FimGimbiyoyiKannyoodNishadi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba

Next Post

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Related

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro
Nishadi

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

4 days ago
Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage
Nishadi

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

4 days ago
Ya Kamata Mata ‘Yan Fim Su Rike Mutuncin Kansu – Aisha Tafida Gombe
Nishadi

Ya Kamata Mata ‘Yan Fim Su Rike Mutuncin Kansu – Aisha Tafida Gombe

2 weeks ago
Saboda In Nuna Wa Duniya Asalin Al’adar Bahaushe Ya Sa Na Fara Fina-finan Turanci A Arewacin Nijeriya – Jammaje
Nishadi

Saboda In Nuna Wa Duniya Asalin Al’adar Bahaushe Ya Sa Na Fara Fina-finan Turanci A Arewacin Nijeriya – Jammaje

3 weeks ago
Daga Kaina An Gama Harkar Fim A Zuri’ata – Moda
Nishadi

Daga Kaina An Gama Harkar Fim A Zuri’ata – Moda

3 weeks ago
Rarara Zai Angwance Da Aisha Humaira Yau A Maiduguri
Manyan Labarai

Rarara Zai Angwance Da Aisha Humaira Yau A Maiduguri

3 weeks ago
Next Post
Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.