Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gobarar Kasuwar Sakkwato: Gwamna Wike Ya Bada Tallafin Naira Miliyan 500

by Muhammad
January 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Gobarar Kasuwar Sakkwato: Gwamna Wike Ya Bada Tallafin Naira Miliyan 500
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar,

A bisa ga konewar Babbar Kasuwar Sakkwato, Gwamnatin Jihar Ribas ta yi alkawalin bayar da tallafin tsabar kudi naira miliyan 500 domin sake gyara kasuwar wadda wuta ta yi wa mummunar illa a jiya Talata. 

samndaads

Gwamna Ezenwo Nyesom Wike a ziyarar jajantawa da ya kaiwa Tambuwal a yau ya bayyana cewar za a yi amfani da wani bangare na kudin domin tallafawa ‘yan kasuwar da gobarar ta shafa. “Gobarar ta girgiza ni matuka ainun domin duk abin da ya shafi Sakkwato ya shafi Ribas, don haka za mu yi kokari domin ganin an sake gina kasuwar.” In ji Wike.

Tun farko a yayin da ya zagaya da Gwamna Wike a sassan kasuwar da ta kone, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya bayyyana cewar kasuwar da ta kone ta na da shaguna 16, 000 kuma kashi 60% sun kone bakidaya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Kaddamar Da Majalisun Gudanarwar Jami’ar Jihar Da Kwalejin Jinya

Next Post

Tambuwal Ya Kafa Kwamitin Binciken Gobarar Kasuwar Sakkwato

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar-zoma ta...

Next Post

Tambuwal Ya Kafa Kwamitin Binciken Gobarar Kasuwar Sakkwato

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version