• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumu’a

by Sulaiman
3 years ago
in Taskira
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barka da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, kamar kowanne mako kafin naje ga bude sakonnin masu karatu sai na fara mika tawa gaisuwar, zuwa ga dukkanin al’ummar musulmi baki daya, ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki na gida dana waje, ina gaida abokan aiki da dukkanin jama’ar da ke gaida ni, sai gaisuwa ga sauran ma’aikata baki daya na wannan Jaridar ta Leadership musamman Edita na Abdulrazak Yahuza Jere.

Bari kuma naje ga sakonnin masu karatu:

Sako daga Ummulkhursum Nasir Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana, sannan ina gaida Halima Sale, Zakiyya Abdulsalam, khadija Lamin, Adele Mike, Mahdiyya Haruna, Fatan sun yi Juma’a Lafiya.

Sako daga Nabila Dikko:
Saƙon goron jumma’a na yau kai tsaye zuwa ga manyan mata ‘yan kasuwa, maganin kananun mata wanda suka yi fice gurin sayar da zafafan kaya, masu inganci wato ‘ARGUNGU ENTERPRENUERS’ ina muku fatan alheri, gaisuwar ban girma ga ‘yan uwana, masoyana da abokan arziki da fatan kun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr.Zahra) Jihar Kano:
Assalamu alaikum ina yiwa daukacin ma’aikatan Jaridar Leadership fatan alkairi sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga kakata Ramatu ( Yaya) da ke karamar hukumar Isa a Jihar Sokoto, sannan ina mika sakon gaisuwata ga Ibrahim, baban Rumasa’u da Aisha, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga Mustafa Abban Sadik da kuma Mujittaba Abban Malam da kuma Auwal (A.A.Umar) baban Amir da Ameera, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga metron Habiba da Metron Asiya Nuhu Banmali Hospital alkairin Allah ya kai musu a duk inda suke, a karshe ina gaida Abdullahi Adamu Gwani Baban Amarya.

Labarai Masu Nasaba

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

Sako daga Hassana Yahaya Iyayi (Maman Noor):
Ina miko sakon gaisuwata zuwa ga ‘yan ‘group’ din Taskira karrakataf dinsu, musamman ma Aunty Rabi’a da Nana Aisha maradi. Ina gaida yarana,
Fatima, khadija Abdulmumin da kuma Almustapha, sai ‘ya ta Habiba Abdulhadi (Iman),
Da fatan an yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim ‘Yar mutan Sakoto:
Da farko ina mika sakon barka da juma’a zuwa ga ayarin iyalan gidan Marigayi Alh Alu Achida da fatan dukkaninsu za su yi Juma’a lafiya, kana daga bisani ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ayarin Iyalan gidan Malam Shehu Usman Bubare da fatan suma za su yi sallar juma’a lafiya, daga bisani ina yiwa kafatanin ilahirin marubuta barka da juma’a, kama daga kanana har manya suma da fatan za su yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ‘Ya’yana abin alfaharina wato Aminu Dankaduna Amanawa da fatan shi ma zai yi juma’a lafiya, daga karshe ina yiwa kawayena fatan alkhairi da fatan za su yi sallar juma’a lafiya wato, Oummeenmust da Eshart kana da Shehyn Ta’o ban manta da Fatin Jamilu ba kana da Zubaidar Rabi’u daga karshe ina yiwa Uwanin Bukkoki fatan ta yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Yahaya Maikaza Kajiji 08080323435:
Salama’alaikum Editan jaridarmu mai albarka wato Leadership Ayau, ina son a bani dama in mika gaisuwar goron juma’a zuwa ga Kabiru Muhammad Sha’aibu gatan masu sauraron Bond FM da Honorable Altine Shehu kajiji da alhj. jinjiri mil12 da alhj. Ibrahim tsohon Ciyaman na kasuwar Alabo da Yakubu Waliyyi da Fatima Bintu dake sango da fatan sun yi juma’a lafiya, Madallah da ranar malaman makaranta ta duniya da majalisar dinkin duniya ta ware, hakan zai sa malamai su kara kaimi wajan fitar da duniya daga jahilci. Agefe daya kuma ina kira ga gwannatin kasarmu Najeriya da ta kara kaimi wajan ganin ta inganta rayuwar malaman makarantun kasarmu ta fuskar wadatasu da kayan aiki da albashi mai tsoka.

Sako daga Maryam Murtala Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida Mahadiya Haruna, ina gaida Zainab Aminu, Hafsat Abdulmudalib, Bilkisu Musa, Aisha Kabir Sheshe, Maryam Nafi’u, Munifa Abbas, Safiyya Salisu Tahir, Ina gaida Mamah, Rukayya Salis, Jamila Salisu, Anti Nana, Anti Fauziyya, da Ahmad, da afnan da Anti Rukayya, da Surayya. Da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Ali Musa Badawa Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida yayyena da kannena, ina gaida Rahma Sani Nuhu, ina gaida Fatima Ilyas Abubakar, Ina gaida Rabi’atu Abdul’aziz, ina gaida Rahma Muktar, ina gaida Amina Abdulkadir Isah, ina gaida Aisha Abdullahi Muhammad, ina gaida Maryam Haruna Salis, ina gaida Fatima Abdulkadir Ishak, ina gaida Zainab Labaran, ina gaida Khadija Bello Umar, sannan ina gaida Malamaina Maza da mata fatan sun yi juma’a lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dauda Lawal: Abubuwa 12 Game Da Dan Takarar PDP A Zamfara

Next Post

NNPP Ta Yi Sabbin Kamu A Jihar Kaduna

Related

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo
Taskira

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

3 weeks ago
Taskira

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

1 month ago
Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba
Taskira

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

1 month ago
Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu
Taskira

Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu

2 months ago
Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?
Taskira

Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?

2 months ago
Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma
Taskira

Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma

2 months ago
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

NNPP Ta Yi Sabbin Kamu A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.