ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumu’a

by Sulaiman
4 years ago
Goro

Jama’a barka da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, kamar kowanne mako kafin naje ga bude sakonnin masu karatu sai na fara mika tawa gaisuwar, zuwa ga dukkanin al’ummar musulmi baki daya, ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki na gida dana waje, ina gaida abokan aiki da dukkanin jama’ar da ke gaida ni, sai gaisuwa ga sauran ma’aikata baki daya na wannan Jaridar ta Leadership musamman Edita na Abdulrazak Yahuza Jere.

Bari kuma naje ga sakonnin masu karatu:

Sako daga Ummulkhursum Nasir Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana, sannan ina gaida Halima Sale, Zakiyya Abdulsalam, khadija Lamin, Adele Mike, Mahdiyya Haruna, Fatan sun yi Juma’a Lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Nabila Dikko:
Saƙon goron jumma’a na yau kai tsaye zuwa ga manyan mata ‘yan kasuwa, maganin kananun mata wanda suka yi fice gurin sayar da zafafan kaya, masu inganci wato ‘ARGUNGU ENTERPRENUERS’ ina muku fatan alheri, gaisuwar ban girma ga ‘yan uwana, masoyana da abokan arziki da fatan kun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr.Zahra) Jihar Kano:
Assalamu alaikum ina yiwa daukacin ma’aikatan Jaridar Leadership fatan alkairi sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga kakata Ramatu ( Yaya) da ke karamar hukumar Isa a Jihar Sokoto, sannan ina mika sakon gaisuwata ga Ibrahim, baban Rumasa’u da Aisha, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga Mustafa Abban Sadik da kuma Mujittaba Abban Malam da kuma Auwal (A.A.Umar) baban Amir da Ameera, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga metron Habiba da Metron Asiya Nuhu Banmali Hospital alkairin Allah ya kai musu a duk inda suke, a karshe ina gaida Abdullahi Adamu Gwani Baban Amarya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Al’umma Suka Gudanar Da Bukukuwan Sallah Duk Da Matsin Tattalin Arziki

Yadda Za Ku Tattala Kuɗaɗen Da Ke Shigowa Hannu Domin Ci Gaban Rayuwa

Sako daga Hassana Yahaya Iyayi (Maman Noor):
Ina miko sakon gaisuwata zuwa ga ‘yan ‘group’ din Taskira karrakataf dinsu, musamman ma Aunty Rabi’a da Nana Aisha maradi. Ina gaida yarana,
Fatima, khadija Abdulmumin da kuma Almustapha, sai ‘ya ta Habiba Abdulhadi (Iman),
Da fatan an yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim ‘Yar mutan Sakoto:
Da farko ina mika sakon barka da juma’a zuwa ga ayarin iyalan gidan Marigayi Alh Alu Achida da fatan dukkaninsu za su yi Juma’a lafiya, kana daga bisani ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ayarin Iyalan gidan Malam Shehu Usman Bubare da fatan suma za su yi sallar juma’a lafiya, daga bisani ina yiwa kafatanin ilahirin marubuta barka da juma’a, kama daga kanana har manya suma da fatan za su yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ‘Ya’yana abin alfaharina wato Aminu Dankaduna Amanawa da fatan shi ma zai yi juma’a lafiya, daga karshe ina yiwa kawayena fatan alkhairi da fatan za su yi sallar juma’a lafiya wato, Oummeenmust da Eshart kana da Shehyn Ta’o ban manta da Fatin Jamilu ba kana da Zubaidar Rabi’u daga karshe ina yiwa Uwanin Bukkoki fatan ta yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Yahaya Maikaza Kajiji 08080323435:
Salama’alaikum Editan jaridarmu mai albarka wato Leadership Ayau, ina son a bani dama in mika gaisuwar goron juma’a zuwa ga Kabiru Muhammad Sha’aibu gatan masu sauraron Bond FM da Honorable Altine Shehu kajiji da alhj. jinjiri mil12 da alhj. Ibrahim tsohon Ciyaman na kasuwar Alabo da Yakubu Waliyyi da Fatima Bintu dake sango da fatan sun yi juma’a lafiya, Madallah da ranar malaman makaranta ta duniya da majalisar dinkin duniya ta ware, hakan zai sa malamai su kara kaimi wajan fitar da duniya daga jahilci. Agefe daya kuma ina kira ga gwannatin kasarmu Najeriya da ta kara kaimi wajan ganin ta inganta rayuwar malaman makarantun kasarmu ta fuskar wadatasu da kayan aiki da albashi mai tsoka.

Sako daga Maryam Murtala Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida Mahadiya Haruna, ina gaida Zainab Aminu, Hafsat Abdulmudalib, Bilkisu Musa, Aisha Kabir Sheshe, Maryam Nafi’u, Munifa Abbas, Safiyya Salisu Tahir, Ina gaida Mamah, Rukayya Salis, Jamila Salisu, Anti Nana, Anti Fauziyya, da Ahmad, da afnan da Anti Rukayya, da Surayya. Da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Ali Musa Badawa Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida yayyena da kannena, ina gaida Rahma Sani Nuhu, ina gaida Fatima Ilyas Abubakar, Ina gaida Rabi’atu Abdul’aziz, ina gaida Rahma Muktar, ina gaida Amina Abdulkadir Isah, ina gaida Aisha Abdullahi Muhammad, ina gaida Maryam Haruna Salis, ina gaida Fatima Abdulkadir Ishak, ina gaida Zainab Labaran, ina gaida Khadija Bello Umar, sannan ina gaida Malamaina Maza da mata fatan sun yi juma’a lafiya.

Goron Jumu'a
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • Sulaiman
    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

MASU ALAKA

Yadda Al’umma Suka Gudanar Da Bukukuwan Sallah Duk Da Matsin Tattalin Arziki
Taskira

Yadda Al’umma Suka Gudanar Da Bukukuwan Sallah Duk Da Matsin Tattalin Arziki

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Taskira

Yadda Za Ku Tattala Kuɗaɗen Da Ke Shigowa Hannu Domin Ci Gaban Rayuwa

May 24, 2026
Goron Jumu'a
Taskira

Aure Ba Sana’a:Imani Ko Ganganci?

May 16, 2026
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

NNPP Ta Yi Sabbin Kamu A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.