• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON SALLAH

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A

Goron Juma'a

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da Juma’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A. Shafin da ke baku damar mika sakon gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa. Kafin na je ga sakonnin da nake tafe da su sai na fara mika sakon gaisuwa ta musamman zuwa ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere da fatan zai yi juma’a lafiya. Sakon goron juma’a ga ‘Yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa duk ina yi muku fatan alkhairi. Yanzu kuma zan bude kadan daga cikin sakonnin masu karatu kamar haka:

Sako daga Fadila Aliyu Musa Jihar Kano:

Ina gaida ‘yan uwana wato Aliyu Musa Kamaran Family, ina gaida yarana Aisha Faizu Musa, Yasmin Faizu, ina gaida dukkanin daukacin al’ummar musulmi baki daya.

Sako daga Safna Aliyu Jawabi:

Ina mika sakon gaisuwa ga habibina (Heart owner) kawata Husaina Sani, sahibar raina Nusaiba Nuhu, Sadiya Ahmad Sulaiman (SAS) Yayata Aunty Mairo my Little Safnah.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Hafsatu Yusuf Garin Kano unguwar Gadon Kaya:

Da farko ina gaida ni kaina Hafsat Yusuf Muhd (ummi), Gadon kaya ina gaida kawuna engineer ruwasa Ibrahim gamji dake garin marke Jigawa, ina gaida yayyena Sani Yusuf da kuma Salisu Yusuf da Saratu Yusuf. Sai kuma kanne na Hauwa’u Yusuf da Aisha Yusuf da Khadija Yusuf Zahra’u Yusuf, Abdurrashi Yusuf. Babbar gaisuwata ina gaida mahaifiyata Hajiya Maryam da mahaifina Yusuf Muhd, sannan ina gaida masoyina Ibrahim Idris Koki gaisuwa maitarin yawa.

Sako daga Pretty Deeje Jamhuriyar Nijer:

ina gaida my babbar Yaya, babbar kawata, aminiyata, kuma kawar Tsokanata My Rabiat.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:

Assalam gaisuwar goron juma’a ga mai girma Nut ciyaman na daura da mal. Lawal da mai girma mataimakin sakatare Nut Daura Mal. Habu Popula da sabon ciyaman na Nut ta jahar katsina dan kafin Daura Allah ya taya shi riko, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr Zara) Jihar Kano Nassarawa LGA Gama-D:

Ina mika sakon barka da juma’a na a gareka Ibrahim Muhammad (Abban Ruma) kana da matsayi sosai a zuciyata shiyasa na zabi mika maka sakon gaisuwata a wannan shafin tare a cikin jaridar Leadership kuma Kai kadai Tak!, na rasa kalmomin da zan tattara in fadi irin yadda nake jin ka a cikin zuciya ta, mutum na farko wanda ba zan iya mantawa da shi ba a wannan bangaren jajirtacce akan dukkanin lamura na kalmar nan da hausawa suke cewa shi da ba a san iya wanda yake cin albarkacinsa ba akan ka ne na gaskata ya rabbi ka ginawa mahaifiyar wannan bawa naka gida a Aljannar firddausi da iyayen mu baki daya Allah ya kara mata Lafiya Allah ya faranta mata ya jibanci dukkanin lamuranta.

Sako daga Maryam Abdullahi Jihar Kano:

Ina gaida Khadija Sa’id, Fatima, Amina, Aisha, Zainab, Safiyya, Sajida, Rukayya da khadija kabir da fatan suna nan lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Goron Juma'aMadubin Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Next Post

Ina Son Kara Aure, Ko Me Yake Kawo Matsaloli Tsakanin Kishiyoyi Da Yadda Za A Magance?

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 month ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi

4 months ago
Next Post
Ina Son Kara Aure, Ko Me Yake Kawo Matsaloli Tsakanin Kishiyoyi Da Yadda Za A Magance?

Ina Son Kara Aure, Ko Me Yake Kawo Matsaloli Tsakanin Kishiyoyi Da Yadda Za A Magance?

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.