CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Gudanawar Dokar Kare Hakkin Al’umma Yana bada Gudummawar Aiwatar Da Harkokin Kasa Bisa Dokoki A Dukkanin Fannoni

by CRI Hausa
January 10, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
2 min read
Gudanawar Dokar Kare Hakkin Al’umma Yana bada Gudummawar Aiwatar Da Harkokin Kasa Bisa Dokoki A Dukkanin Fannoni
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga ranar 1 ga watan Janairun bana, an fara gudanar da dokar kare hakkin al’umma ta Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin. Wannan shi ne babban matakin da aka taka wajen inganta tsarin gudanarwar harkokin kasa cikin sabon zamani, kuma, babban sakamakon da aka samu wajen karfafa aikin doka bisa tsarin gurguzu a wannan sabon zamani da muke ciki.

Kamar yadda Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana, gudanar da dokar kare hakkin al’umma yadda ya kamata, zai tabbatar da kare hakkin al’umma bisa dokoki yadda ya kamata, ta yadda, zai daidaita mu’amalar dake tsakanin al’umma a fannoni da dama, da kuma kiyaye zaman lumana na kasar. Dokar kare hakkin al’umma, doka ce dake tabbatar da ci gaban kasa cikin dogon lokaci mai zuwa, kuma dokar dake kare hakkin dukkanin jama’ar kasa, za ta taka muhimmiyar rawa a fannin tallafawa al’umma, yayin da zata ba da gudummawa wajen gina wata kasa ta zamani daga dukkanin fannoni.
Kafin gudanarwar dokar kare hakkin al’ummar, kasar Sin tana da ka’idojin kare hakkin al’ummarta, da doka kan ikon mallakar dukiya, da dokar kwangila da sauran dokokin dake shafar harkokin al’umma da kasuwanci. Wadannan dokoki sun ba da gudummawa wajen raya tattalin arziki da zaman takewar al’umma cikin dogon lokacin da ya gabata. Amma, sabo da ci gaban bunkasuwar kasar Sin, wadannan dokokin sun kasa biyan bukatun al’umma ta fuskar harkokin doka. Shi ya sa, gudanawar dokar kare hakkin al’umma ya dace da moriya da fatan al’umma, da kuma bunkasuwar zamantakewar al’umma.
Gabatar da dokar ya karfafa ra’ayin al’umma game da kare hakkinsu bisa doka, da kuma gudanar da harkokin kasa bisa doka, tabbas ne, zai inganta ayyukan gudanarwar harkokin kasa bisa dokoki a dukkanin fannoni cikin wannan sabon zamanin da muke ciki. (Maryam Yang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Ta Fidda Takardar Bayanan Cigaban Huldarta Da Kasa Da Kasa

Next Post

Korona: Watakila A Dakatar Da Wasannin Firimiya

RelatedPosts

Wane Irin Tsarin Cudanyar Tattalin Arzikin Duniya Ake Bukata?

Wane Irin Tsarin Cudanyar Tattalin Arzikin Duniya Ake Bukata?

by CRI Hausa
17 hours ago
0

A cikin ‘yan watannin da suka gabata, wasu mutane sun...

Xi Ya Saurari Rahoton Aikin Gwamnatin Yankunan Hong Kong Da Macao

Xi Ya Saurari Rahoton Aikin Gwamnatin Yankunan Hong Kong Da Macao

by CRI Hausa
17 hours ago
0

A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya saurari...

Jiangxi: An Taimakawa Mutane Wajen Saukaka Begen Gida Da Suke Yi Ta Kafar Bidiyo Kai Tsaye

Jiangxi: An Taimakawa Mutane Wajen Saukaka Begen Gida Da Suke Yi Ta Kafar Bidiyo Kai Tsaye

by CRI Hausa
17 hours ago
0

A kauyen Huikeng a garin Xinwan na gundumar Xiushui a...

Next Post
Firimiya

Korona: Watakila A Dakatar Da Wasannin Firimiya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version