Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Gwamna Fayose Ya Tsallaka Rijiya Da Baya

by Tayo Adelaja
October 27, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Larabar nan da ta gabata Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya tsallaka rijiya da baya bayan motarsa ta kama da wuta a Jihar Legas.

Al’amarin ya faru ne a hanyar filin jirgin sama da ke Ikeja. Mai taimaka wa Gwamnan a kan sadarwa, Lere Olayinka ya tabbatar da aukuwar lamarin.

samndaads

Y ace al’amarin ya faru ne a yayin da Gwamnan yake kan hanyarsa ta zuwa filin jirgin sama, sannan ya ƙara da cewa, “lallai da farko an tsara cewa zai shiga wannan motar da ta ƙone ne amma kuma sai ya zamo bai shiga ba, Allah ya kiyaye”.

Har zuwa lokacin rubuta wannan rahoton dai babu cikakken labarin abin da ya haddasa ƙonewar motar, sannan Gwamnan ya ƙi cewa uffan game da abin da ya faru.

Motar dai ta ƙone ƙurmus!

SendShareTweetShare
Previous Post

Badaƙalar Maina: Tsakanin Dambazau Da Oyo-Ita, Wane Ne Mai Gaskiya?

Next Post

Labarin Sace Ɗanta Ya Yi Ajalinta

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
6 days ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
1 week ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
1 week ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post

Labarin Sace Ɗanta Ya Yi Ajalinta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version