• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Ya Bukaci Sojoji Su Rika Amsa Kiran Gaggawa A Katsina

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
1 year ago
katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi kira ga sojojin Nijeriya da ke aiki wajen tabbatar da tsaro a Jihar Katsina sun dunga amsa kiran gaggawa a dukkan yankunan da suke aiki. Ya ce wannan zai ceto al’umma a lokutan hare-haren ‘yan ta’adda.

 

Gwamna Radda ya yi wannan kira ne lokacin da ya karbi bakuncin Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar Janar Taofeek Lagbaja, a yayin wata ziyarar ban girma.

  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Manoma 6 Da Aka Sace A Katsina
  • Babban Taron Samar Da Kayayyaki Na 2024 Ya Sa Kaimi Ga Kulla Ayyukan Hadin Gwiwa 718

Ya ce ya lura da cewa zuwan babban hafsan sojojin Nijeriya da babban hafsan tsaro zuwa Jihar Katsina a cikin mako guda ya tabbatar da damuwar gwamnatin tarayya kan matsalar tsaro da ta addabi jihar. Ya yaba wa kokarin da sojojin Nijeriya suke yi wajen shawo kan kalubalen tsaro a jihar.

 

LABARAI MASU NASABA

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

A cewarsa, hadin gwiwar jami’an tsaro ya sa aka samu kwanciyar hankali wanda ya bai wa manoma damar yin noma a daminan bana a jihar. Sai dai, ya yi kira da a kara daukar matakai don tabbatar da ganin manoma sun kwashe amfanin gonakinsu cikin aminci.

 

Gwamna Radda wanda ya nuna damuwarsa game da yadda al’umma ba sa iya tinkarar ‘yan ta’adda. Ya ce tuni gwamnatin jihar ta fara wayar da kan jama’a kan hakan kuma ta umurci malamai su yi kira kan muhimmancin kare kai.

 

Tun da farko, Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftananar Janar Teofeek Lagbaja, ya ce ya zo Katsina ne a wani bangare na ziyarar da yake yi wa sansanonin soja domin duba ayyukansu da kuma yanayin huldarsu da fararen hula. Yana mai cewa idan aka hada kai za a iya shawo kan kalubalen tsaro.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta
Tambarin Dimokuradiyya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
Next Post
Ambaliyar Ruwa: NPA Ta Ba Al’ummar Maiduguri Naira Miliyan 200

Ambaliyar Ruwa: NPA Ta Ba Al’ummar Maiduguri Naira Miliyan 200

LABARAI MASU NASABA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

October 24, 2025
An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.