Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya amince da murabus kashin kai da Babban Sakataren Lamuran Sirrinsa (PPS), Dakta Muhammad Musa Kirfi ya yi.  Idan za ku iya tunawa dai, mun kawo muku labarin da ke cewa PPS din gwamnan ya yi murabus daga mukaminsa, duk kuwa da cewa babu wani cikakken bayanin dalilin ajiye aikin nasa, sai dai Gwamnatin jihar ta ce ya ajiye aikin ne bisa ra’ayin kansa kuma sun amshi hakan hannu biyu-biyu.

samndaads

Gwamnan ta cikin sanarwar manema labarai da Kakakinsa Muktar Gidado ya sanya wa hannu gami da fitarwa a daren nan, ya lura kan cewa ajiye aikin na Kirfi ya fara aiki ne tun daga ranar 21 ga Janairun 2021.

Sanarwar ta Gidado na cewa: “Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya amince da ajiye aiki bisa radin kashin kai da Principal Private Secretary (PPS), Dakta Mohammed Musa Kirfi ya yi wanda ya fara aiki daga ranar 21 ga watan Janairun 2021.

SendShareTweetShare
Previous Post

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Next Post

Mecece Matsalar Liverpool?

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Liverpool

Mecece Matsalar Liverpool?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version