• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Kasafin Kudi Na Naira Biliyan 202.6 Na Shekarar 2023

byKhalid Idris Doya
3 years ago
Gwamnan Bauchi

Gwamnan Jihar Bauchi Bala Muhammad Abdulkadir ya gabatar da naira biliyan N202, 641, 558, 614 .46 a matsayin kasafin kudin shekara 2023 da suka kunshi sashin manyan ayyuka da kuma ayyukan yau da kullum.

A kasafin, Gwamnatin ta ware naira biliyan N87, 923, 242, 953. 50 kwatankwacin kaso 43 a matsayin kudaden gudanar da ayyukan yau da kullum da kuma naira biyar N114, 714, 515, 650. 97 kwatankwacin kaso 57 cikin dari na kasafin a matsayin na gudanar da manyan ayyuka.

  • Dan Takarar Gwamnan Bauchi Na APC Ya Bai Wa Daliban Jinya 201 Tallafin Karatu

Da ya ke gabatar da kasafin kudin adi a kwaryar Majalisar Dokokin Jihar Bauchi, Bala Muhammad ya bayyana cewar kasadin 2023 ya samu kari da kaso 2.6 na kasafin 2022 na naira biliyan N195, 355,607, 143.

Ya ce, karin kasafin ya biyo bayan halin da ake ciki na tattalin arziki a kasar nan kuma an yi zurfin tunani wajen ganin an tabbatar da cewa an gudanar da ayyukan da aka tsara gudanar da su yadda ya kamata.

Gwamnan Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

Bala ya kara da cewa kafin kammala fitar da kasafin sai da aka nemi Jin bahasin jama’a daga sassa daban-daban na shiyyar mazabar sanata uku da ake da su a jihar gami da neman masu ruwa da tsaki domin fitar da kasafin yadda ya kamatauma ya dace da muradu da bukatun jama’an jihar.

Gwamnan ya kuma bayyana cewar kasafin ya fi maida hankali kan sashin kiwon lafiya, noma, ilimi, da shimfida ayyuka. Daga nan ne ya nemi hadin guiwar Majalisar wajen hanzarin amincewa da kasafin domin bai wa gwamantin jihar zarafin cigaba da gudanar da ayyukan raya jihar.

Kazalika, ya gode wa mambobin majalisar bisa hadin kai da suke bai wa gwamnatinsa tun lokacin da suka dale karagar mulki inda ya misalta hakan a matsayin matakin bunkasa jihar.

Da yake maida nasa jawabin, Kakakin Majalisar Dokokin Jihar, Abubakar Sulaiman ya ce za su yi duk mai yiyuwa wajen hanzarin bibiyar kasafin gami da amincewa da shi a kan lokaci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version