• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Kasafin Kudi Na Naira Biliyan 202.6 Na Shekarar 2023

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Kasafin Kudi Na Naira Biliyan 202.6 Na Shekarar 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi Bala Muhammad Abdulkadir ya gabatar da naira biliyan N202, 641, 558, 614 .46 a matsayin kasafin kudin shekara 2023 da suka kunshi sashin manyan ayyuka da kuma ayyukan yau da kullum.

A kasafin, Gwamnatin ta ware naira biliyan N87, 923, 242, 953. 50 kwatankwacin kaso 43 a matsayin kudaden gudanar da ayyukan yau da kullum da kuma naira biyar N114, 714, 515, 650. 97 kwatankwacin kaso 57 cikin dari na kasafin a matsayin na gudanar da manyan ayyuka.

  • Dan Takarar Gwamnan Bauchi Na APC Ya Bai Wa Daliban Jinya 201 Tallafin Karatu

Da ya ke gabatar da kasafin kudin adi a kwaryar Majalisar Dokokin Jihar Bauchi, Bala Muhammad ya bayyana cewar kasadin 2023 ya samu kari da kaso 2.6 na kasafin 2022 na naira biliyan N195, 355,607, 143.

Ya ce, karin kasafin ya biyo bayan halin da ake ciki na tattalin arziki a kasar nan kuma an yi zurfin tunani wajen ganin an tabbatar da cewa an gudanar da ayyukan da aka tsara gudanar da su yadda ya kamata.

Gwamnan Bauchi

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

Bala ya kara da cewa kafin kammala fitar da kasafin sai da aka nemi Jin bahasin jama’a daga sassa daban-daban na shiyyar mazabar sanata uku da ake da su a jihar gami da neman masu ruwa da tsaki domin fitar da kasafin yadda ya kamatauma ya dace da muradu da bukatun jama’an jihar.

Gwamnan ya kuma bayyana cewar kasafin ya fi maida hankali kan sashin kiwon lafiya, noma, ilimi, da shimfida ayyuka. Daga nan ne ya nemi hadin guiwar Majalisar wajen hanzarin amincewa da kasafin domin bai wa gwamantin jihar zarafin cigaba da gudanar da ayyukan raya jihar.

Kazalika, ya gode wa mambobin majalisar bisa hadin kai da suke bai wa gwamnatinsa tun lokacin da suka dale karagar mulki inda ya misalta hakan a matsayin matakin bunkasa jihar.

Da yake maida nasa jawabin, Kakakin Majalisar Dokokin Jihar, Abubakar Sulaiman ya ce za su yi duk mai yiyuwa wajen hanzarin bibiyar kasafin gami da amincewa da shi a kan lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dakarun Soji A Jihar Kaduna Sun Kara Kashe Wani Jagoran ‘Yan Bindiga Gudau Kachalla

Next Post

Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

Related

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

1 minute ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

1 hour ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

11 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

12 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

14 hours ago
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

14 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.