Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Gombe Ya Yi Alhinin Rasuwar Yariman Kwami Da Dan Rimin Deba 

by Khalid Idris Doya
January 6, 2021
in LABARAI
1 min read
Yariman Kwami
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana kaduwarsa dangane da rasuwar Alhaji Abdulmumini Musa (Yariman Kwami) wanda ya rasu jiya Talata a Gombe.

Ta cikin wata sanarwar dauke da sanya hannun Kakakinsa, Ismaila Uba Misilli, Gwamnan ya bayyana rasuwar shugaban na al’umma kuma mai rike da sarautar Gargajiya, a matsayin babban rashi ba ga iyalan sa ba kadai har ma ga daukacin jihar baki daya.

samndaads

Sai ya mika ta’aziyyar sa ga daukacin al’ummar karamar hukumar Kwami bisa wannan babban rashi da aka yi, ya na mai addu’ar Allah Ta’ala ya sa Aljannar Firdausi ce makomarsa.

Hakazalika, gwamnan ya mika ta’aziyyarsa ga al’ummar karamar hukumar Yamaltu Deba bisa rasuwar Alhaji Idi Baba Deba (Dan Rimin Deba) wanda ya rasu ranar Litinin a Gombe.

Sai ya yi addu’ar Allah ya ma sa rahama ya sa Aljanna Firdausi ce makomar sa, ya kuma bai wa wadanda ya bari a ba ya hakurin jure rashi, tare kuma da fatan Allah albarkacin bayan mamatan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zulum Zai Yi Wa Makarantu Masu Zaman Kansu Dirar Mikiya

Next Post

NUJ Ta Shawarci KANSIEC Kan Hanyoyin Yin Zaben Kananan Hukumomi Cikin Lumana

RelatedPosts

Matan Tsofaffin Sojoji

Matan Tsofaffin Sojoji 200 Sun Samu Tallafi A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 min ago
0

Sama da Zawaran matan tsoffin sojoji dari biyu (200) suka...

'Ya’ya Mata

Hukumar Ilimin Bai Daya ‘UBEC’ Ta Gina Makarantar ‘Ya’ya Mata Zalla A Katsina

by Khalid Idris Doya
24 mins ago
0

Hukumar ilimi bai daya ta kasa ta gina wata makaranta...

Zaben Kananan Hukumomin Kano

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Mun Gamsu Da Yadda Ya Gudana A Tofa – Idris Unguwa

by Khalid Idris Doya
29 mins ago
0

Kwamishinan ma'aikatar ayyuka na jahar Kano.Alhaji Idris Garba Unguwar Rimi...

Next Post
KANSIEC

NUJ Ta Shawarci KANSIEC Kan Hanyoyin Yin Zaben Kananan Hukumomi Cikin Lumana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version