Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Muhammad
January 23, 2021
in LABARAI
2 min read
Hakimai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ba da umarnin na a dakatar da Hakimai da kuma Magaddai a masarautar Maradun indsa aka kasha wasu Fulani cikin ruwan sanyi ranar Alhamis.

samndaads

Gwamnan ya bada shi umarnin ne a lokacin da aka tarurrukan da suka shafi tsaro tare da masu sarautyar gargajiya, jami’an tsaro, shugabannin addini, da kuma ‘yan jarida, a gidan gwamnati dake Gusau ranar Alhamis.

Ya yi bayanin lokacin da ake taron cewar ‘’Abin bakin ciki ne daidai lokacin da muke shi wannan taron mun samu labaran da suka shafi tsaro guda biyu, daga kuma wurare daban- daban.

 

Ya ja kunnen mutane cewar daga yanzu duk wani mai sarautar gargajiyawanda aka samu wata matsala daga wurin da yake mulki, ‘Yan sa kai su kai mma wani hari, ko dai da kansu, ko kuma su dauki doka a hannunsu, mai bada shawara na musamman kada ya yi wani bata lokaci ya dakatar da shi, kafin a kafa kwamitin yin bincike akan shi al’amarin.

“Na samu labarin cewar na sai ma ‘yan ta’adda wadanda suka tuba mota kirar Hilud al’amarin da ba gaskiya bane saboda kuwa ban saya ba.

Ya cigaba da yin bayanin inda ya ce “Birgediya janar ko na taba ba wani dan ta’adda wanda ya tuba mota a wannan jihar? Gwamnan Zamfara ne ya tambayi Kwamanda Birget ta sojoji ta daya wadda ke Gusau.

Sai shi jami’in soja ya sanar da taron cewar sojoji a jihar har ma da shi kan shi, abin ma ya basu mamaki lokacin da suka ga shi rahoton, saboda kuwa shi gwamnan bai taba yin abu mai kama da wannan ba, in banda motoci 200 na aiki wadanda aka rarrabawa rundunonin tsaro shekarar data gabata.

Manema labarai sun bada rahoton cewar ba tare da bata lokaci ba sai gwamnan ya kira taron masu ruwa da tsakai akan shi al’amarin, bayan ya dawo daga aiki wanda ya sa  ya bar jihar, wannan kuwa ya biyo bayan matsalar ‘yan ta’adda da kuma cece- kucen da ake ta yadawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Boko Haram A Jihar Nasarawa: Gwamna Sule Ya Nemi Tallafin Shugaba Buhari

Next Post

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
10 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version