Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Kwara Ya Rushe Dukkanin Kwamishinonin Jihar Bakidaya

by Khalid Idris Doya
January 5, 2021
in LABARAI
1 min read
Bikin Kirsimeti
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazak of Kwara ya rushe dukkanin mambobin majalisar zartaswar jihar wanda ya fara aiki daga ranar 31 ga watan Disamban 2020.

Bayanin sallamar mambobin majalisar zartaswa na jihar na kunshe ne ta cikin kwafin sanarwar da Babban sakataren watsa labarai na gwamnan jihar, Rafiu Ajakaye wanda ya fitar a jiya Litinin a Illorin.

samndaads

Sanarwar ta ce, sakataren gwamnan jihar Farfesa Mamman Jubril ne kawai ya tsira daga wannan dakatarwar inda har yanzu yake kan kujerarsa daram-dam.

Idan za ku iya tunawa dai, mambobin majalisar zartaswa na jihar su 16 gwamna AbdulRazak ya kaddamar da su ne a ranar 14 ga watan Disamban 2019.

Sanarwar ta ce, gwamnan ya kuma gode tare da yaba wa kwamishinonin nasa da ya dakatar bisa gudunmawar da suka bayar wajen cigaban jihar, ya na mai musu fatan alkairi a rayuwarsu na gaba.

Har-ila-yau, gwamnan ya sake cewa har yanzu sakataren gwamnatin jihar (SSG), Farfesa Mamman Sabah Jibril na kan kujerarsa daram-dam.

Gwamnan na Kwara ya kuma umarci tsoffin kwamishinonin da suka mika ragamar mulki ga manyan jami’an ma’aikatunsu nan take.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cibiyar MDD Ta Yaba Yadda Kiristoci Suka Gudanar Da Bikin Kirsimeti Cikin Kariyar Korona

Next Post

Kwamishina Ya Yi Murabus A Anambra Bisa Zargin Tafka Rashawa

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Khalid Idris Doya
5 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Khalid Idris Doya
7 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Khalid Idris Doya
8 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Zargin Tafka Rashawa

Kwamishina Ya Yi Murabus A Anambra Bisa Zargin Tafka Rashawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version