Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnan Nasarawa Ya Jajenta Wa Al’ummar Jihar Borno

by Zubairu M Lawal
December 8, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gwamnan Nasarawa Ya Jajenta Wa Al’ummar Jihar Borno
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamna Abdullah Sule na jihar Nasarawa ya isa jihar Borno tare da tawaga domin jajantawa Gwamna Umar Zulum da al’umman jihar Borno dangane da kisan gillar da yan Boko Haram sukayiwa Manoma 110 a makon da ya gabata.

Tawagar Gwamna Abdullah Sule da ta hada da Sanata Umar Tanko Al-makura da Tshon Sanata Danboyi da Sarkin Lafia da Sarkin Keffi.
Sun sauka a garin Maiduguri ne a yammacin ranar Asabar, Gwamna Abdullah Sule yace tawagar ta zone domin jajantawa Gwamna Umar Babagana Zulum da al’umman jihar Borno dangane da abin bakin ciki na kisan gillar da akayiwa manoma.
Gwamnan yayi kira ga al’umman jihar Borno da kasa baki daya da su kasance masu yin adu’o’in Allah ya kawo karshen wannan bala’in da gaggawa.
Gwamnan yayi kira ga Gwamnatin tarayya data ta kara jami’an tsaro a wannan yankin domin tabbatar da zaman lafiya ga al’umman dake rayuwa a yankin.
Gwamnan ya kara da cewa al’umman jihar Nasarawa suna kara jajantawa al’umman jihar Borno kan kashe kashen da akeyi a jihar.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwajin Kwayoyin Cututtuka Zai Magance Yaduwar Korona A Nijeriya – Dr. Ola Brown

Next Post

Zaben Kananan Hukumomi: PDP A Kano Ta Kaddamar Da Asusun Tallafi

RelatedPosts

’Yan Sandan Italiya

’Yan Sandan Italiya Sun Kama ’Yan Nijeriya 16 Masu Sana’ar Miyagun Kwayoyi

by Zubairu M Lawal
3 days ago
0

Rahotanni daga Kasar Italiya sun zo da ingacin cewa a...

miyagun kwayoyi

NDLEA Sun Cafke Mutum Uku Da Hodar Iblis A Legas

by Zubairu M Lawal
3 days ago
0

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA),...

’Yan Fashi

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

by Zubairu M Lawal
3 days ago
0

’Yan sanda sun tabbatar da kisan dan uwan ​Akanta Janar...

Next Post
Magance Matsalar Tsaro

Zaben Kananan Hukumomi: PDP A Kano Ta Kaddamar Da Asusun Tallafi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version