• English
  • Business News
Thursday, October 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara Ya Kaddamar Da Ayyukan Gina Cibiyoyin Masan’antu Da Gina Asibitin A Kauran Namoda

by Hussein Yero
2 years ago
Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya kaddamar da ayyukan gina cibiya koyon sana’oi uku a Karamar Hukumar Kauran Namoda.

Babban mataimaki na musamman na gwamna Dauda Lawal ne, Suleman Bala Idris, ya bayyana haka a takardar da ya sanya wa hannun ga manema labarai.

  • Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 4 Na Binciken Yanayi Samfurin Tianmu-1
  • Bashin Amurka Ya Kai Sabon Matsayi Wanda Ke Barazana Ga Tattalin Arzikin Kasar

A cewarsa, an shirya gina cibiyoyin koyar da sana’o’i guda uku a shiyyoyin Sanatoci uku na Jihar Zamfara.

Wadannan cibiyoyi za su kasance kamar haka a karamar hukumar Gusau na shiyyar Zamfara ta Tsakiya, da karamar hukumar Kauran Namoda ta Arewa, da kuma karamar hukumar Gummi ta shiyyar Zamfara ta Yamma.

Ya ce: “A jiya Gwamna Dauda Lawal ya dauki wani muhimmin mataki na cika alkawuran yakin neman zabe ta hanyar kaddamar da muhimman ayyukan more rayuwa a karamar hukumar Kauran Namoda.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Waɗanda Fashewar Tankar Mai Ta Rutsa Da Su A Neja 

Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

“Gwamnan ya kaddamar da sana’o’i da cibiyar koyar da sana’o’i a Kwalejin Fasaha ta Gwamnati da ke Kauran Namoda. Cibiyar tana da ajujuwa shida, dakin gwaje-gwaje, bita biyu, dakin kwamfuta da ofisoshin ma’aikata.

“A yayin kaddamar da aikin, Gwamna Lawal ya jaddada cewa ilimi na daga cikin manyan abubuwan da gwamnatin Zamfara ta sa gaba, kuma masu ruwa da tsaki suna aiki tare domin ganin an yi wa tsarin karatun jihar garambawul.”

Sauran ayyukan da Gwamna Dauda Lawal ya kaddamar a karamar hukumar sun hada da gina cibiyar ci gaban mata, da makarantun tsangaya, da kuma sake gina babban asibitin Kauran Namoda da gyara shi.

“Cibiyar ci gaban mata za ta kasance cibiyar karfafa mata a mazabar majalisar dattawa. Cibiyar za ta kasance da kayan aiki na zamani don cikakken aiki.

“Gwamna Dauda Lawal ya aza harsashin ginin babban asibitin Kauran Namoda da kuma gyara shi. Ya yi alkawarin samar da kwararrun likitoci da ma’aikatan jinya tare da jaddada kudirinsa na samar da ingantattun ayyukan kiwon lafiya a fadin jihar.

“Kwamitin makarantar Islamiyya ta Tsangaya, Gwamna Dauda Lawal ya sanar da cewa gwamnatin Jihar Zamfara za ta gina irin wadannan makarantu a dukkanin shiyyoyin Sanatoci uku na jihar. Wannan shiri na da nufin sabunta tsarin makarantar Islamiyya ta Tsangaya da samar da damammaki ga daliban”.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yajin aiki
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Waɗanda Fashewar Tankar Mai Ta Rutsa Da Su A Neja 

October 23, 2025
Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas
Manyan Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

October 23, 2025
NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa
Labarai

NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa

October 23, 2025
Next Post
An Ceto Mutum 3 Bayan Musayar Wuta Da ‘Yan Bindiga A Jihar Kwara

An Ceto Matafiya 21 A Kogi Sa'o'i 48 Bayan Sace Su

LABARAI MASU NASABA

Yajin aiki

Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Waɗanda Fashewar Tankar Mai Ta Rutsa Da Su A Neja 

October 23, 2025
Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Diflomasiyyar Shugabanni Na Matukar Taka Rawar Gani Wajen Jagorantar Dangantakar Sin Da Amurka

October 22, 2025
NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa

NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa

October 23, 2025
Yawan Hada-hadar Kudaden Kasashen Waje Na Kasar Sin A Farkon Rabu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Dala Triliyan 11

Yawan Hada-hadar Kudaden Kasashen Waje Na Kasar Sin A Farkon Rabu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Dala Triliyan 11

October 22, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Cafke Wani Matashi Ɗan Shekara 15 Da Ake Zargi Da Yin Fashi Da Makami A Gombe

October 22, 2025
Nesa Ta Zo Kusa: Maraba Da Sabon Jirgin Kasa Samfurin CR450 Da Kasar Sin Ta Kera

Nesa Ta Zo Kusa: Maraba Da Sabon Jirgin Kasa Samfurin CR450 Da Kasar Sin Ta Kera

October 22, 2025
An Sake Saka Sunan Osimhen A Cikin ‘Yan Takarar Kyautar Gwarzon Dan Wasan CAF Na Bana

An Sake Saka Sunan Osimhen A Cikin ‘Yan Takarar Kyautar Gwarzon Dan Wasan CAF Na Bana

October 22, 2025
Adadin Yawon Shakatawa Da Mutanen Sin Suka Yi A Cikin Gida Ya Zarce Biliyan 4.998 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Adadin Yawon Shakatawa Da Mutanen Sin Suka Yi A Cikin Gida Ya Zarce Biliyan 4.998 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

October 22, 2025
Tinubu Ya Amince Da Tallafin Naira 250,000 Ga Ƙananan ’Yan Kasuwa A Jihar Katsina

Tinubu Ya Amince Da Tallafin Naira 250,000 Ga Ƙananan ’Yan Kasuwa A Jihar Katsina

October 22, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.