Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home ILIMI

Gwamnati Ta Shawarci Dalibai Kan Ilimin Kimiyya

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in ILIMI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Tarayya ta shawarci dalibai mata dake makarantun sakandare da ke Abuja dasu rungumi ilimin kimiyya da fasa ganin cewa shikenan gaba za a dinga tunkaho da shi wajen gina kasa.

Darakta Janar na Hukumar Adana Bayanai da Inganta Kimiyya na kasa Dakta Isa Ali Ibrahim Pantami ne ya bada shawarar lokacin bikin ranar dalibai mata na ilimin kimiyya na shekarar 2017 da cibiyar IBI da kamfanin Beritav Solutions da kamfanin Media Range da kuma com.ng suka shirya a Abuja. Pantami wanda ya samu wakilcin Mataimakin Darakta na ilimin Kimiyya Injiniya Salisu Kaka, yayi nuni da cewa duk dalibar data rungumi ilimin na fasaha da kimiyya zai yi wuya ta rasa madafa a rayuwarta, kuma za su iya samun ayyuka a duk fadin duniyar nan.Ya ce,“idan kuka yi la’akari da kanan shekarunku, kun taki babbar sa’ana zamowa cikin fagen kimiyya a duniya.”

samndaads

Shima a nashi jawabin Manajan kamfanin BeritadSolutions, Mista AyoOlagunju, ya bayyana cewa sun kaddamar da runbun tara bayanai inda zaa dinga ilimantar da jama’a akan ilimin kimiyya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Binciki Kayayyakin Da Hukumar UNICEF Ta Kawo A Kebbi

Next Post

Mahaukacin Kare Ya Kashe Mutum Biyu Hade Da Jikkata Wasu A Garin Dambam

RelatedPosts

Me Yasa Ake Dakile Ilimin Mata A Arewa (1)?

by Sulaiman Ibrahim
6 months ago
0

SHIMFIDA. Lokacin da aka sace daliban makarantar Chibok a jihar...

Hana Barace-barace Shi Ne Mafi Alheri Ga Al’umma – Pantami

Zuwa Ga Shugaba Buhari!

by Daurawa Daurawa
9 months ago
0

Barka da shan ruwa, da kuma fatar Allah ya amshi...

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

by Sulaiman Ibrahim
9 months ago
0

Ilimi haske ne da shiriya, kamar yadda jahilci duhu ne...

Next Post

Mahaukacin Kare Ya Kashe Mutum Biyu Hade Da Jikkata Wasu A Garin Dambam

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version