Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Gwamnatin Chadi Ta Zargi Amurka Da Rashin Adalci

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Madeleine Alingue, mai Magana da yawun gwamnatin Chadi, tace matakin yaci karo da kokarin Chadi na yaki da ta’addanci musamman a yankin Afirka ta Yamma da kuma duniya baki daya.

Gwamnatin Chadi ta bukaci shugaba Donald Trump da ya sake nazari kan matakin wanda tace ya shafi kimar Chadi da kuma dangantakar kasashen biyu.

samndaads

Karkashin kwaskwarimar da shugaban Amurka Donald Trump ya yiwa dokar hana shigar baki Musulmi kasar, ya kara Koriya ta Arewa, Benezuela da kuma Chadi, a matsayin kasashen da haramcin ya shafa yayin da aka janye Sudan daga cikin kasashe shiddan farko da suka share tsawon kwanaki 90, ana amfani da dokar a kansu.

Amurka ce ‘yan asalin wadannan kasashe suna kawo cikas ga sha’anin tsaronta, ko kuma gwamnatocin kasashen ba sa bai wa Amurka cikakken hadin-kai ta hanyar musayar bayanai da suka shafi matafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Indonesia: Sama Da Mutane Dubu 57 Sun Tsere Daga Gidajensu

Next Post

An Dage Bude Jami’o’i A Kamaru

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
2 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
2 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
2 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

An Dage Bude Jami’o’i A Kamaru

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version