Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamnatin Jihar Edo Na Shirin Bunkasa Harkar Noma

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A.A. Masagala,  Benin

Gwamnatin jihar Edo ta  shirya tsare-tsare da hanyoyi, ta yadda za a samu damar bundasa harkar noma a fadin jihar a yayin da ta nuna cewa yana daga shirinta na samarwa dubban matasa  ayyukan yi.

samndaads

Kwamishinan sashin albarkatun noma na jihar Honarabul Monday Osagboro ya fadi hakan ne a wani taro da aka gudanar  a Odeguete da ke daramar hukumar Obia ta gabas.

Kwamishina Monday Osagboro ya ba al’umman wannan yankin tabbacin  cewa burin gwamnatinsu shi ne bundasa  harkar noma ta hanyar tallafawa manoma da kayan aiki irin na zamani domin su samu damar tafiyar da kome a cikin saudi kuma a cewar kwamishinan gwamnatinsu a shirye take ta cigaba da samarwa matasa ayyukan yi a cikin jihar.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Yobe Zata Bunkasa Noman Shinkafa Da Alkama

Next Post

An Kaddamar Da Hedikwatar ‘Yan Sanda A Garin Lafiya

RelatedPosts

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Samarun

Yadda Rasuwar Matashi Ta Jefa Mutane Cikin Alhini A Samarun Zariya

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Idris Umar, A ranar laraba ta wannan makon da...

Next Post

An Kaddamar Da Hedikwatar ‘Yan Sanda A Garin Lafiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version