• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Ta Dauki Karin Masu Share Tituna Don Tsaftace Muhalli

by Bello Hamza
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kano Ta Dauki Karin Masu Share Tituna Don Tsaftace Muhalli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Kano ta dauki karin masu share tituna don samar da tsafftacen muhalli a fadin jihar.

Kwamishinan Muhalli na jihar, Dakta Kabiru Getso, ya sanar da haka bayan da ya jagoranci kwamitin gwamnatin jihar na masu lura da yadda ake gudanar da shirin tsaffatace muhalli da ake yi duk karshen wata.

  • Buhari Ya Ce Ba Zai Nemi Wa’adi Na Uku Ba
  • Bayan Ruwan Wuta: Masu Garkuwa Sun kama Basarake A Jos

Ya ce, za a tura sabbin wadanda aka dauka titunan BUK, Kabuga- Danagundi, Gandun Albasa, Zoo road, Court road, Aminu Kano road da kuma Maiduguri road da sauransu.

Kwamishinan ya kuma kara da cewa, kwamitin nasu ya ji dadin yadda aka tsaftace wuraren da suka ziyarta, ya kuma yaba wa al’umma a kan yadda suke bayar da hadin kai a duk ranar tsaftace muhalli da aka ware.

Kwamishinan wanda kuma shi ne shugaban kwamitin kula da tsaffatace muhallin ya gargadi al’umma a kan zuba shara a kan tituna.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

Kamfanin Dillancin Labarai ya bayyana cewa, kotun tafi-da-gidanka ta daure mutum 60 da suka karya dokar tsaftace muhalli inda aka yi musu tarar Naira 119,500.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Ce Ba Zai Nemi Wa’adi Na Uku Ba

Next Post

Mataimakin Shugaban NDB: Ya Dace A Tsaya Ga Ra’ayin Cudanyar Bangarori Daban Daban

Related

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

25 minutes ago
Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

55 minutes ago
Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma
Manyan Labarai

Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma

2 hours ago
An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya
Manyan Labarai

An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya

3 hours ago
Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina
Tsaro

Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

4 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

13 hours ago
Next Post
Mataimakin Shugaban NDB: Ya Dace A Tsaya Ga Ra’ayin Cudanyar Bangarori Daban Daban

Mataimakin Shugaban NDB: Ya Dace A Tsaya Ga Ra’ayin Cudanyar Bangarori Daban Daban

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

June 20, 2025
Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

June 20, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

June 20, 2025
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

June 20, 2025
Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma

Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma

June 20, 2025
An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya

An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya

June 20, 2025
Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

June 20, 2025
Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya: Akwai Babban Aiki A Gaban Nijeriya

Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya: Akwai Babban Aiki A Gaban Nijeriya

June 20, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

June 19, 2025
An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.