Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnatin Kano Ta Raba Tallafi Ga Mabaratan Da Ta Kama A Titina

by Muhammad
February 24, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Tallafi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Gwamnatin Jihar Kano ta kashe kiyasin Miliyoyin Naira a matsayin tallafi ga Mabaratan da aka kama a manyan titunan Jihar Kano. Kamar yadda jami’ar yada labaran Ma’aikatar Mata ta Jihar Kano Bahijja Malam Kabara ta shaidawa LEADERSHIP A YAU.

Kwamishiniyar ma’akatar Mata ta Jihar Kano Dakta Zahra’u Muhammad Umar ce ta bayyana Haka alokacin raba tallafin ga mabaratan a Kano. Kwamishiniyar ta ci gaba da cewa, an samar da kayan tallafin domin tallafawa Mabaratan domin dogaro da kansu.

Ta ce, mafi yawan wadanda aka kama akan titunanata ne da kananan yara wadanda suka tsunci kansu a halin bara sakamakon rashin samun isasshiyar kulawa.

Kwamishiniyar ta ce, kashin farko na wadanda suka amfana da tallafin an zabo su bayan tantancewa da aka yi masu da kuma bayanan da aka tattara.

Dakta Zahra’u ta kuma bayyana cewa, duk wanda aka sake kamawa daga cikin eadanda suka amfana da wannan tallafin za’a gurfana dashi gaban kotu domin girbar abinda ya shuka.

Kayan tallafin da aka raba sun hada da Firji, keken dinki, kayan abinci, injin bada hasken wutar lantarki, wake da sauransu.

Cikin wadanda suka amfana da wannan tallafi, Rukayya, Maryam da Aminu sun bayyana godiyarsa bisa wannan kabakin arzikin, sannan suka yi alkawarin daina bara a tsawon rayuwarsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yanzu Ciwon Sikari Bai Bar Kowa Ba

Next Post

Hatsarin Mota Ya Ci Rayuwar Dalibin ATAP Mai Shirin Tafiya NYSC

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
3 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Next Post
Dalibin

Hatsarin Mota Ya Ci Rayuwar Dalibin ATAP Mai Shirin Tafiya NYSC

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version