Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Gwamnatin Katsina Za Ta Gina Kwalejin Horon Sana’o’i A Garin Majigiri

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar

A kokarin da ake na bunkasa bada sana’o’in hannu a Jihar Katsina, za a gina kwalejin bada horo a kan sana’o’i a garin Majigiri yanki karamar hukumar Mashi.

samndaads

Wanda zai gina kwalejin kuma memba mai wakiltar karamar hukumar Mashi da Dutsi a Majalisar Wakilai ta kasa, Hon. Mansir Ali MAshi, y ace kwalejin za a hada ta da kwalejin kimiyya da fasaha ta Hassan Usman Katsina.

Kamar yadda ya ce, babban muhimmancin gina kwalejin a Majigiri shi ne domin bada dama ga matasan da suka fito daga yankunan kananan hukumomin Mashi da Dutsi da Daura da Kaita da Jibia da Mani su samu horo a kan sana’o’i wanda zai taimaka musu su tsaya da kafafuwansu, su zama masu dogaro da kansu.

Ya kara da cewa za a samu kudaden da za a gina kwalejin daga albashinsa na wata-wata da alawus. Mansir Ali Mashi ya kara da cewa wannan shiri bai tsaya nan ba kawai har matukar rayuwarsa zai ci gaba da tallafama matasan wannan yanki na Mashi da Dutsi da ma dukkanin al’ummar wanan yankin muddin yana da rai. Dan majalissar ya sha alwashin taimako ba ma sai in yana bisa wani mukami ba saboda yankin su ne.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar ‘yan kasuwa Ta Kaurace Wa Yajin Aiki A Zamfara

Next Post

Sai Kowa Ya Bayar Da Ta Sa Gudummawar Ne Za A Iya Dakile Shaye-Shaye –Alhaji Aliyu Yahaya

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Sai Kowa Ya Bayar Da Ta Sa Gudummawar Ne Za A Iya Dakile Shaye-Shaye –Alhaji Aliyu Yahaya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version