• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da EU Sun Kulla Yarjejeniyar Bunkasa Wutar Lantarki

by Abubakar Abba and Sulaiman
7 months ago
in Tattalin Arziki
0
Discos
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta rattaba hannun yarjejeniya da kungiyar tarayyar turayyar turai wato EU, da kuma gwamnatin kasar Jamus.

Sun kulla yarjejeniyar ce, domin a zuba Fam miliyan 17.9 a aikin babban layin wutar lantarki na kasar nan.

  • ‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ne Ke Fama Da Matsalar Yunwa – Hukumar FAO
  • Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass

An kaddamar da aikin ne, a karkashin shiri kashi na uku, na tallafwa fannin makamashi tare da samar da haske da kuma samar da wutar lantaki a karkara.

Shirin na EU, zai bai wa jama’a 154,000 samun wutar da kuma hada sauran mutane 30,000 domin su samu iskar Gas.

Kazalika, a kashi na uku, za a kuma samar da megawatt ta wuta guda takwas.

Labarai Masu Nasaba

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

A 2013 ne, aka kaddamar da shirin wanda EU da ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamus, tare da hadaka da Deutsche Gesellschaft für Internationale Zusammenarbeit da ma’a’ikatar kula da makamsshi, domin ya taimakawa Nijeriya
A jawabinta a wajen kaddamarwar da a wata ganawa dangane da shirin na NESP kashi na uku, shugabar sashen bunkasa tattalin arziki ta fasahar zamani a EU Inga Stefanowicz, ta yi nuni da cewa, domin a cimma burin yin kasuwanci na sahishi, aiki ne da ya rayata a kan kowanne mai ruwa da tsaki a fannin.

Inga wadda kuma ita ce ta jagoranci tawagar zuwa Nijeriya da zuwa kungiyar ECOWAS ta ce, EU ta jima ta na taimakawa Nijeriya domin ta cimma burinta na samar da tsaro a fannin samar da makamashi.

Ta kara da cewa, EU ta kuma taimakawa Nijeriya, a kan cimma burinta na ci gaba da wanzar da fannin makamashin ta, musamman wajen kara gwama yawan makamashin ta a fannin samar da wutar lantarki.

Ta ci gaba da cewa, a yayin da aka kadfdamar da wannan kashin na uku, a nan gaba za a kuma kaddamar da wasu, wanda ta ce, a wannan sabon shirin mutane 154,000 za su samu wutar lanrkin, inda kuma mutane 30,000, za su samu ingantacciyar iskar Gas na yin girgi na LPG.

Ta ce, akwai kuma tsarin kara samar da karin megawatt takwas ta makamashi tare da kafa hasken wuta na sola a cikin aikin kiwon lafiya.

Shi ma a na sa jawabin a wajen kaddamarwar mataimakin Jakadan kasar Jamsu Johannes Lehne, ya nanata kudurin gwamnatin Jamus na ci gaba da taimakawa Nijeriya, domin ta cimma burinta na aikin samar da makashi.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamsu ce, ta kaddamar dashi awatan Mayun 2024, inda ta zuba Fam miliyan 8.9.

Ya kara da cewa, tun a baya, EU hukumar ta kuma kaddamar karin wata Fam miliyan 9, wanda hakan ya kara kasafin jaimmlar shirin, zuwa Fam miliyan 17.9.

Shi kuwa a na sa jawabin a wajen kaddamawar babban sakatare a ma’aikatar samar da wutar lantarki Mahmuda Mamman ya bayyana cewa, aikin zai taimaka, musamman domin a ciki gibin ‘yan Nijeriya miliyan 100, da har yanzu, ba su iya samun wutar lantarki.

Ya sanar da cewa, yin amfanin da makamashin zai rage kalubalen da aka fuskanta na rashin samun wutar lantarki a kasar, musamman a karkara.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ya samu nasara ne, saboda yadda aka samu nasara a kashi na daya da kuma na biyu, na shirin.

A cewarsa, a kashi na daya da na biyun, an kara yawan wutar da ake turawa zuwa ga alumomin da ke a karkara.

Shi kuwa shugaban shirin na NESP, Duke Benjamin, ya bayyana cewa, an faro aikin ne a shekarar 2013, wanda kuma zai samar da wutar lantarki zuwa ga alumomin da ke zaune a karkara, idan aka sanya su a babban layin samar da wautar lantarki na k


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ne Ke Fama Da Matsalar Yunwa – Hukumar FAO

Next Post

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Related

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

6 days ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

1 month ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

1 month ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

1 month ago
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.