ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da EU Sun Kulla Yarjejeniyar Bunkasa Wutar Lantarki

by Abubakar Abba and Sulaiman
1 year ago
Discos

Gwamnatin Tarayya ta rattaba hannun yarjejeniya da kungiyar tarayyar turayyar turai wato EU, da kuma gwamnatin kasar Jamus.

Sun kulla yarjejeniyar ce, domin a zuba Fam miliyan 17.9 a aikin babban layin wutar lantarki na kasar nan.

  • ‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ne Ke Fama Da Matsalar Yunwa – Hukumar FAO
  • Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass

An kaddamar da aikin ne, a karkashin shiri kashi na uku, na tallafwa fannin makamashi tare da samar da haske da kuma samar da wutar lantaki a karkara.

ADVERTISEMENT

Shirin na EU, zai bai wa jama’a 154,000 samun wutar da kuma hada sauran mutane 30,000 domin su samu iskar Gas.

Kazalika, a kashi na uku, za a kuma samar da megawatt ta wuta guda takwas.

LABARAI MASU NASABA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

A 2013 ne, aka kaddamar da shirin wanda EU da ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamus, tare da hadaka da Deutsche Gesellschaft für Internationale Zusammenarbeit da ma’a’ikatar kula da makamsshi, domin ya taimakawa Nijeriya
A jawabinta a wajen kaddamarwar da a wata ganawa dangane da shirin na NESP kashi na uku, shugabar sashen bunkasa tattalin arziki ta fasahar zamani a EU Inga Stefanowicz, ta yi nuni da cewa, domin a cimma burin yin kasuwanci na sahishi, aiki ne da ya rayata a kan kowanne mai ruwa da tsaki a fannin.

Inga wadda kuma ita ce ta jagoranci tawagar zuwa Nijeriya da zuwa kungiyar ECOWAS ta ce, EU ta jima ta na taimakawa Nijeriya domin ta cimma burinta na samar da tsaro a fannin samar da makamashi.

Ta kara da cewa, EU ta kuma taimakawa Nijeriya, a kan cimma burinta na ci gaba da wanzar da fannin makamashin ta, musamman wajen kara gwama yawan makamashin ta a fannin samar da wutar lantarki.

Ta ci gaba da cewa, a yayin da aka kadfdamar da wannan kashin na uku, a nan gaba za a kuma kaddamar da wasu, wanda ta ce, a wannan sabon shirin mutane 154,000 za su samu wutar lanrkin, inda kuma mutane 30,000, za su samu ingantacciyar iskar Gas na yin girgi na LPG.

Ta ce, akwai kuma tsarin kara samar da karin megawatt takwas ta makamashi tare da kafa hasken wuta na sola a cikin aikin kiwon lafiya.

Shi ma a na sa jawabin a wajen kaddamarwar mataimakin Jakadan kasar Jamsu Johannes Lehne, ya nanata kudurin gwamnatin Jamus na ci gaba da taimakawa Nijeriya, domin ta cimma burinta na aikin samar da makashi.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamsu ce, ta kaddamar dashi awatan Mayun 2024, inda ta zuba Fam miliyan 8.9.

Ya kara da cewa, tun a baya, EU hukumar ta kuma kaddamar karin wata Fam miliyan 9, wanda hakan ya kara kasafin jaimmlar shirin, zuwa Fam miliyan 17.9.

Shi kuwa a na sa jawabin a wajen kaddamawar babban sakatare a ma’aikatar samar da wutar lantarki Mahmuda Mamman ya bayyana cewa, aikin zai taimaka, musamman domin a ciki gibin ‘yan Nijeriya miliyan 100, da har yanzu, ba su iya samun wutar lantarki.

Ya sanar da cewa, yin amfanin da makamashin zai rage kalubalen da aka fuskanta na rashin samun wutar lantarki a kasar, musamman a karkara.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ya samu nasara ne, saboda yadda aka samu nasara a kashi na daya da kuma na biyu, na shirin.

A cewarsa, a kashi na daya da na biyun, an kara yawan wutar da ake turawa zuwa ga alumomin da ke a karkara.

Shi kuwa shugaban shirin na NESP, Duke Benjamin, ya bayyana cewa, an faro aikin ne a shekarar 2013, wanda kuma zai samar da wutar lantarki zuwa ga alumomin da ke zaune a karkara, idan aka sanya su a babban layin samar da wautar lantarki na k

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur
Tattalin Arziki

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

LABARAI MASU NASABA

Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

November 16, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

November 15, 2025
Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

November 15, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

November 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.