ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da EU Sun Kulla Yarjejeniyar Bunkasa Wutar Lantarki

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 years ago
Discos

Gwamnatin Tarayya ta rattaba hannun yarjejeniya da kungiyar tarayyar turayyar turai wato EU, da kuma gwamnatin kasar Jamus.

Sun kulla yarjejeniyar ce, domin a zuba Fam miliyan 17.9 a aikin babban layin wutar lantarki na kasar nan.

  • ‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ne Ke Fama Da Matsalar Yunwa – Hukumar FAO
  • Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass

An kaddamar da aikin ne, a karkashin shiri kashi na uku, na tallafwa fannin makamashi tare da samar da haske da kuma samar da wutar lantaki a karkara.

ADVERTISEMENT

Shirin na EU, zai bai wa jama’a 154,000 samun wutar da kuma hada sauran mutane 30,000 domin su samu iskar Gas.

Kazalika, a kashi na uku, za a kuma samar da megawatt ta wuta guda takwas.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

A 2013 ne, aka kaddamar da shirin wanda EU da ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamus, tare da hadaka da Deutsche Gesellschaft für Internationale Zusammenarbeit da ma’a’ikatar kula da makamsshi, domin ya taimakawa Nijeriya
A jawabinta a wajen kaddamarwar da a wata ganawa dangane da shirin na NESP kashi na uku, shugabar sashen bunkasa tattalin arziki ta fasahar zamani a EU Inga Stefanowicz, ta yi nuni da cewa, domin a cimma burin yin kasuwanci na sahishi, aiki ne da ya rayata a kan kowanne mai ruwa da tsaki a fannin.

Inga wadda kuma ita ce ta jagoranci tawagar zuwa Nijeriya da zuwa kungiyar ECOWAS ta ce, EU ta jima ta na taimakawa Nijeriya domin ta cimma burinta na samar da tsaro a fannin samar da makamashi.

Ta kara da cewa, EU ta kuma taimakawa Nijeriya, a kan cimma burinta na ci gaba da wanzar da fannin makamashin ta, musamman wajen kara gwama yawan makamashin ta a fannin samar da wutar lantarki.

Ta ci gaba da cewa, a yayin da aka kadfdamar da wannan kashin na uku, a nan gaba za a kuma kaddamar da wasu, wanda ta ce, a wannan sabon shirin mutane 154,000 za su samu wutar lanrkin, inda kuma mutane 30,000, za su samu ingantacciyar iskar Gas na yin girgi na LPG.

Ta ce, akwai kuma tsarin kara samar da karin megawatt takwas ta makamashi tare da kafa hasken wuta na sola a cikin aikin kiwon lafiya.

Shi ma a na sa jawabin a wajen kaddamarwar mataimakin Jakadan kasar Jamsu Johannes Lehne, ya nanata kudurin gwamnatin Jamus na ci gaba da taimakawa Nijeriya, domin ta cimma burinta na aikin samar da makashi.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ma’aikatar bunkasa tattalin arziki ta kasar Jamsu ce, ta kaddamar dashi awatan Mayun 2024, inda ta zuba Fam miliyan 8.9.

Ya kara da cewa, tun a baya, EU hukumar ta kuma kaddamar karin wata Fam miliyan 9, wanda hakan ya kara kasafin jaimmlar shirin, zuwa Fam miliyan 17.9.

Shi kuwa a na sa jawabin a wajen kaddamawar babban sakatare a ma’aikatar samar da wutar lantarki Mahmuda Mamman ya bayyana cewa, aikin zai taimaka, musamman domin a ciki gibin ‘yan Nijeriya miliyan 100, da har yanzu, ba su iya samun wutar lantarki.

Ya sanar da cewa, yin amfanin da makamashin zai rage kalubalen da aka fuskanta na rashin samun wutar lantarki a kasar, musamman a karkara.

Ya bayyana cewa, shirin kashi na uku, ya samu nasara ne, saboda yadda aka samu nasara a kashi na daya da kuma na biyu, na shirin.

A cewarsa, a kashi na daya da na biyun, an kara yawan wutar da ake turawa zuwa ga alumomin da ke a karkara.

Shi kuwa shugaban shirin na NESP, Duke Benjamin, ya bayyana cewa, an faro aikin ne a shekarar 2013, wanda kuma zai samar da wutar lantarki zuwa ga alumomin da ke zaune a karkara, idan aka sanya su a babban layin samar da wautar lantarki na k

Wutar Lantarki
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”
Wutar Lantarki
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.