• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Biliyan 101 Ga Asibitorcin Sha-Ka-Tafi 7,600

by Sadiq
7 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Biliyan 101 Ga Asibitorcin Sha-Ka-Tafi 7,600
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta raba Naira biliyan 101 ga cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko guda 7,600 daga asusun samar da lafiya daga tushe (BHPF).

Dokta Chris Isokpunwu, sakataren kwamitin da ke sa ido kan ayyuka na ministoci, a ma’aikatar lafiya ne ya bayyana haka a Abuja, a wani taro na kwanaki biyu da kungiyar gyara harkokin kiwon lafiya (HSRC(, ta shirya.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Dan Damfara Da Katin Cirar Kudi 10 A Adamawa 
  • Kurar Sauya Fasalin Kudi: ‘Mahaukatan’ Sayen-sayen Da Masu Boye Kudi Ke Yi

Taron bitar ya samu tallafi da ga Cibiyar Kasafin Lafiya ta Afirka (AHBN), da sauran abokan hulda.

Mista Isokpunwu ya ce an sakar wa BHCPF kudin dari bisa dari daga gwamnatin tarayya.

“Ya zuwa yanzu an raba kudaden ga cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko 7,600 a fadin kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

“Mun samu kudin da zai ishe mu rabo har zuwa Oktoba. Wannan ya kai kusan kashi 83 cikin 100 na kudaden da za a fitar a bana.

“Mun kuma samu ci gaba wajen yin rijistar adadin wadanda suka amfana da kuma bayar da kudade ga cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko 7,600 a fadin kasar nan.

“Duk da cewa ba za mu dauki rajistar wadanda suka ci gajiyar tallafin ba ko kuma bayar da kudade ga cibiyoyin kiwon lafiya a matsayin nasara, mun yi imanin cewa mun fara ganin tasirin wannan kudade,” in ji shi.

Tags: Gwamnatin TarayyaKudiLafiyaMatakin FarkoTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Yanke Wa Masu Barkwanci 2 Hukuncin Bulala 40 A Kano

Next Post

NDLEA Ta Lalata Katuwar Gonar Wiwi A Ekiti

Related

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

46 mins ago
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli
Labarai

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

3 hours ago
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano
Manyan Labarai

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

4 hours ago
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

10 hours ago
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo
Labarai

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

20 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

1 day ago
Next Post
NDLEA Ta Lalata Katuwar Gonar Wiwi A Ekiti

NDLEA Ta Lalata Katuwar Gonar Wiwi A Ekiti

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.