• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Kayan Sarrafa Madarar Shanu A Jihar Kano

by Abubakar Abba
3 years ago
Madarar shanu

Ma’aikatar aikin gona da raya karkara ta raba sabbin motocin raba madarar shanu mai na’urorin sanyi, guda 100 ga kungiyar masu sayar da madarar, da ke jihar Kano.

Darakta a ma’aikatar aikin noma da raya karkara da ke jihar Kano, Alhaji Baba Gana ne ya mika kayan ga kungiyar a madadin ma’aikatar.

  • An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

Alhaji Gana ya ce, sauran kayan da aka raba wa kungiyar sun hada da janareta mai karfin 20KBA. Sannan gwamnatin tarayya ta dauki wannan matakin na raba Kayan domin tabbatar da kara tsaftace kasuwancin na madara a jihar da kuma a kasa baki daya. A cewarsa, gwamnatin tarayya ta yi namijin kokari wajen ganin ana kara bunkasa fannin na sarrafa madara a kasar nan.

Gwamnatin tarayya ta dauki wannan matakin na raba Kayan domin tabbatar da kara tsaftace kasuwancin sayar da nadarar a jihar da kasa baki daya.

Alhaji Gana ya ci gaba da cewa, an kuma gina cibiyoyin biyu na tara madarar shanu, inda aka mika su ga kungiyar.
Daraktan ya bayyana cewa, an kuma horas da wasu daga cikin ‘ya’yan kungiyar kan fanni daban-daban na hada-hadar kasuwancin madarar ta shanu.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

Ya kara da cewa, gwamnatin tarayya za ta ci gaba da bunkasa fannin na sarrafa madarar shanu, har sai kwaliyya ta biya kudin sabulu, musamman domin a samar da wadacacciyar madarar shanu a kasar nan.

Gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar ta aikin noma da raya karkara, za ta ci gaba da bunkasa hanyoyin sarrafa madarar shanu, har sai kwaliyya ta biya kudin sabulu, musamman domin a samar da wadacacciyar madarar ta shanu a fadin kasar nan.

Da yake karbar kayan tallafin, shugaban kungiyar reshen jihar Malam Usman Abdullahi ya bayyana cewa, bai san kalaman da zai yi amfani da su wajen gode wa ma’aikatar kan wannan tallafi.

Malam Usman ya kuma bayar da tabbacin cewa, kungiyar za ta yi amfani da Kayan yadda ya dace.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Goro

Goron Juma'a

LABARAI MASU NASABA

gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
ASUU

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.