• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

by Leadership Hausa
2 years ago
in Ilimi
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

  • Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya
  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze 

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani. Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Next Post

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

7 days ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

1 week ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

1 week ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 weeks ago
Next Post
Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

LABARAI MASU NASABA

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

June 8, 2025
An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

June 8, 2025
Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.