ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

by Leadership Hausa
3 years ago
Ilimi

Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

  • Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya
  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze 

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

ADVERTISEMENT

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani. Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani.

Ilimi
Leadership Hausa
+ postsBio
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    “Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.