ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

by Leadership Hausa
3 years ago
Ilimi

Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

  • Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya
  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze 

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

ADVERTISEMENT

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani. Gwamnatin tarayya ta amince da kafa asusun tattara bayanai na ilimi, Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taro na wayar da kan masu ruwa da tsaki saboda saboda tsarin wanda aka yi a Abuja.

Mamman ya ce bayan amincewa da majalisar zartarwa ta kasa ta yi na gabatar da tsarin, bugu da kari ma ta amince da kafa sabon tsari domin ayyuka na tafiyar da sabon tsarin na ilimi.

Ya kara da cewa gabatar da tsarin NERD wani mataki ne da aka fara takawa a tarihi na al’amarin ilimi daya shafi makarantar data shafi Sakandare da kuma ta gaba da ita inda ya ce wani babban mataki ne mai amfani da gwamnatin tarayya ta dauka.

Ministan ya kara jaddada nan da shekaru biyar masu zuwa da gaba da su ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da taimakon hukumar kulawa da jami’oi,hukumar al’amuran da suka shafi ilimin fasaha,hukumar kulawa al’amuran ilimin koyarwa, hukumar kula da dakin karatu ta kasa,da sauran masu fada aji ko ruwa da tsaki,sune za  su yi jagorancin  tsarin na NERD a matsayi na an kama hanya ta tafiya tare da zamani ta niyyar samun abubuwan da suka faru tun daga shekarar 1932 abin da ya shafi rahoto na ilimi da wanda aka wallafa a makarantunmu,wannan kuma ba tare da la’akari da wadanda suka mallake su ba ko masu zaman kansu ne ko na gwamnati,ko soja ko kuma farar hula.

“Wannan shi ne wani babban matakin da aka dauka na tara abubuwan ilimi na shekarun da suka gabata da kuma na yanzu za a samar da su, a manyan makarantun mu na jami’oi da wadanda suke mara masu baya,ba tare da samar da wata matsalar da zata shafi yadda suke tafiyar da al’amuran wasu nau’oin manyan makarantu ba musamman ma jami’oi.”

Karamin Minista ci gaban matasa Misata Ayodele Olawande,wanda shi ma yana daga cikins abon tsari ya jinjinawa ma’aikatar in da yace ita ranar “wata muhimmiyar rana ce a rayuwarsa”saboda ya kasance daga cikin wadanda suka gani da idon su yadda gwamnatin tarayya ta dauki mataki na wajen amfani da wani al’amari domin yin maganin babbar matsala da ke fuskanta ta tattara bayanai da suka shafi ilimi.

Shi ma a na shi jawabin maraba babban sakataren ma’aikatar Dabid Adejo ya bayyana cewa ma’aikatar ta fara tsara yadda za a fara tafiyar a shekarar 2014,ta yi aiki da hukumar da jami’oi ta kasa NUC da kuma kwararrun da za su bullo da yadda cikakken tsarin zai kasance.

Adejo ya yi bayanin shi tsarin na asusun  tara bayanaiu na ilimi “NERD wani babban hobbasa ne da gwamnatin tarayya ta yin a ajiye ko tara bayanai wani babban tsari ne ne da zai taimkawa ba sai ta bangaren ilimi kadai ba,har ma abin ya shafi al’amarin tsaro.

Ma’aikatar ilimi tana hada kai da masu zaman kansu wajen kafa wani asusu ko Banki na farko da za a rika tara bayanai da suka shafi ilimi,shi ne na farko da za a kafa a nahiyar Afirka wanda zai rika taimakawa tattalin arziki ta fasahar zamani.”

Sauran wadanda suka yi jawabi sun hada da mai bada shawara na musamman ga Shugaban kasa kan al’amuran da suka shafi tattalin arziki Dakta.Tope Fasua,wanda jinjinawa ma’aikatar kan yadda ta maida hankalinta al’amarin daya shafi ilimi,da zummar cimma bunkasar tattalin arziki ta  fasahar zamani.

Ilimi
Leadership Hausa
+ postsBio
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    “Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

MASU ALAKA

Ilimi
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Ilimi
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.