Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Hadin Gwiwa Da Majalisar Dinkin Duniya

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Wakilinmu

Gwamantin tarrayya ta bayyana cewa za ta yi hadin guiwa da Kungiyar Yawon Bude Ido ta MajalisarDinkin Duniya, wato, UnitedNations World Tourism Organisation da gidan talabijin na CNN don bunkasamasana’atar harkar fasaha a kasar nan.Ministan yada labarai da al’adu Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana hakan aJihar Lagos yayin shiga yarjejeniyar.

samndaads

Alhaji Lai ya jaddada cewa yin amfani da masana’atar fim a matsayin gwaji, zata iya zamowa wata sabuwar hanyar ta kaucewa dogaro akan Man fetur a kasar nan, musamman yadda kasashen duniya kamarBirtaniya da Amurka suka tabbatar da hakan.Ya ce, “zamu fara gudanar da shirin da fitowa kashi na sha uku, wandaya hada da zabar wurin daukar fim, wanda hakan zai bamu damar nunakyawawan al’adun Najeria a idon duniya.Yaci gaba da cewa, irin sautin da za a sanya a fim din, zai nunahazakar da mutanenmu suke da ita.

Lai ya ce, za a dinga sanya shirin a kafar talabijin ta CNN don nunawaduniya irin fasahar da Allah ya albarkanci ‘yan kasar nan da ita, kumamasu ruwa da tsaki a kan harkar fasaha ne, zasu zabo ’yan Najeriya masufasahar.”

A karkashin yarjejeniyar dai, masana’antar ta fim zata yi amfani da madubin hangen nesa da kasar nan zata yi amfani da su wajen habakaal’adu da yawon bude ido na kasar nan.

SendShareTweetShare
Previous Post

2019 Lokaci Na Ne —Fatima Yawale

Next Post

Faransa Ta Bukaci Chadi Ta Gudanar Da Zaben ‘Yan Majalisu

RelatedPosts

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Samarun

Yadda Rasuwar Matashi Ta Jefa Mutane Cikin Alhini A Samarun Zariya

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Idris Umar, A ranar laraba ta wannan makon da...

Next Post

Faransa Ta Bukaci Chadi Ta Gudanar Da Zaben ‘Yan Majalisu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version