• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Kan Sin Da Afrika Na Amfanawa Al’Ummar Nahiyar Afrika

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Hadin Kan Sin Da Afrika Na Amfanawa Al’Ummar Nahiyar Afrika
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, ko kun san tsawon layukan dogo da hanyoyin mota da kamfanonin Sin suka taimaka wajen ginawa a Afrika?

Tsawon layukan dogo ya kai kilomita dubu 10, a yayin da na hanyoyin mota ya kai kusan dubu 100. Ban da haka kuma, kamfanonin sun gina gadoji fiye da dubu da tashoshin jiragen ruwa kimanin dari, da kuma dimbin makarantu da asibitoci, kamfanonin sun kammala wadannan ayyuka kan lokaci tare da tabbatar da ingancinsu.

  • Matsin Rayuwa: Za A Rage Farashin Man Fetur A Afrika Ta Kudu

Yau cikin “duniya a zanen MINA”, na zana wani hoto kan yadda wani kamfanin Sin ya gina layin dogon dake tsakanin biranen Abuja da Kaduna dake kasar Najeriya, wanda na taba samun damar halartar bikin kaddamar da shi a Abuja.

Wani fasinja mai suna Babatunde Lawal, wanda ya kan yi tafiye-tafiye tsakanin wadannan birane biyu ya ce, “wannan layin dogo ya rage lokacin da za a kashe ta zirga-zirga a tsakaninsu, kuma jirgin na da inganci matuka.

Kazalika ya samar da guraben aikin yi da dama, har ma kasuwar dake gefen tashar na kara wadata. Ba mahadar wadannan birane biyu kadai layin dogon ya zama ba, har ma da zama shaidar dankon zumuncin kasashen Najeriya da Sin.”
Kungiyar masana ta kasar Kenya ta IREN ta ba da rahoto a kwanan baya cewa, nazarin jin ra’ayin jama’a na nuna cewa, ayyukan da Sin take yi sun fi na EU inganci.

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Ba shakka, manyan ababen more rayuwa da kamfanonin Sin suka gina a kasashen Afrika na da inganci matuka, kuma suna samun karbuwa daga mazaunan wuraren, matakin da ya taimakawa kasashen Afrika wajen samun bunkasuwa da dogaro da kansu.

Yaya ingancin wadannan ayyuka, kuma wane ne ke kokarin taimakawa al’ummar Afirka, to jama’ar Afirka ne za su ba da amsa, kuma ba wanda zai iya shafawa irin wannan hadin gwiwa da dangantaka dake tsakaninsu bakin fenti ko kadan. (Mai zane: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tuwon Amala Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutum Biyar A Kogi

Next Post

Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

7 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

11 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

12 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

13 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

14 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

14 hours ago
Next Post
Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

LABARAI MASU NASABA

aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.