• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Kan Sin Da Afrika Na Amfanawa Al’Ummar Nahiyar Afrika

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Hadin Kan Sin Da Afrika Na Amfanawa Al’Ummar Nahiyar Afrika
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, ko kun san tsawon layukan dogo da hanyoyin mota da kamfanonin Sin suka taimaka wajen ginawa a Afrika?

Tsawon layukan dogo ya kai kilomita dubu 10, a yayin da na hanyoyin mota ya kai kusan dubu 100. Ban da haka kuma, kamfanonin sun gina gadoji fiye da dubu da tashoshin jiragen ruwa kimanin dari, da kuma dimbin makarantu da asibitoci, kamfanonin sun kammala wadannan ayyuka kan lokaci tare da tabbatar da ingancinsu.

  • Matsin Rayuwa: Za A Rage Farashin Man Fetur A Afrika Ta Kudu

Yau cikin “duniya a zanen MINA”, na zana wani hoto kan yadda wani kamfanin Sin ya gina layin dogon dake tsakanin biranen Abuja da Kaduna dake kasar Najeriya, wanda na taba samun damar halartar bikin kaddamar da shi a Abuja.

Wani fasinja mai suna Babatunde Lawal, wanda ya kan yi tafiye-tafiye tsakanin wadannan birane biyu ya ce, “wannan layin dogo ya rage lokacin da za a kashe ta zirga-zirga a tsakaninsu, kuma jirgin na da inganci matuka.

Kazalika ya samar da guraben aikin yi da dama, har ma kasuwar dake gefen tashar na kara wadata. Ba mahadar wadannan birane biyu kadai layin dogon ya zama ba, har ma da zama shaidar dankon zumuncin kasashen Najeriya da Sin.”
Kungiyar masana ta kasar Kenya ta IREN ta ba da rahoto a kwanan baya cewa, nazarin jin ra’ayin jama’a na nuna cewa, ayyukan da Sin take yi sun fi na EU inganci.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Ba shakka, manyan ababen more rayuwa da kamfanonin Sin suka gina a kasashen Afrika na da inganci matuka, kuma suna samun karbuwa daga mazaunan wuraren, matakin da ya taimakawa kasashen Afrika wajen samun bunkasuwa da dogaro da kansu.

Yaya ingancin wadannan ayyuka, kuma wane ne ke kokarin taimakawa al’ummar Afirka, to jama’ar Afirka ne za su ba da amsa, kuma ba wanda zai iya shafawa irin wannan hadin gwiwa da dangantaka dake tsakaninsu bakin fenti ko kadan. (Mai zane: MINA)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tuwon Amala Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutum Biyar A Kogi

Next Post

Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

Related

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

7 hours ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

8 hours ago
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin
Daga Birnin Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

9 hours ago
Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

10 hours ago
Duniyar wata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kaddamar Da Binciken Duniyar Wata Mai Zuwa A Tsakanin Shekarar 2024

12 hours ago
Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta

1 day ago
Next Post
Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

Manufar Rungumar Makomar Dan Adam Ta Bai Daya Ta Nuna Inda Duniyarmu Za Ta Dosa

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.