• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Matsin Rayuwa: Za A Rage Farashin Man Fetur A Afrika Ta Kudu

by Sadiq Usman
1 week ago
in Manyan Labarai
0
Matsin Rayuwa: Za A Rage Farashin Man Fetur A Afrika Ta Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamantin kasar Afrika ta Kudu zata rage farashin litar man fetur daga ranar Laraba, mai zuwa.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kasar ke fuskantar matsin rayuwa da hauhawar farashin kayayyakin masarufi.

  • NDLEA Ta Kwace Tiramol Miliyan 2.7 A Legas
  • An Cafke Mutane 4 Da Suka Kitsa Balle Gidan Yarin Kuje

Sanarwar hakan ta fito ne ta bakin Ministan Makamashi da Albarktun kasar, Gwede Mantashe, a ranar Asabar.

Ya ce manufar ragin shi ne saukakawa masu amfani da makamashin samunsa cikin sauki.

Mantasha ya ce gwamnati ta dauki matakin ne duba da yadda ake samun karancin masu sayen man fetur a kasar sakamakon matsin tattalin arziki da kasar ta tsinci kanta a ciki tun bayan bankewar cutar Korona.

Labarai Masu Nasaba

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Ango A Katsina

Haka zalika, Ministan ya kara da cewa ”Matakin da kasashe masu arzikin man fetur (OPEC) da wanda basu da shi suka dauka na kara yawan adadin samar da man ya ba da gagarumar gudunmawa ga masana’antu”.

Idan za a iya tunawa a watan Yuni, 2022 ne kasar Afirka ta Kudu ta fuskanta na matsanancin hauhawar farashi kayayyaki da ba ta taba gani ba wanda ya kai adadin 7.4 a shekaru 13 da suka gabata.

Kasashe da dama a duniya na fuskantar matsin tattalin arziki, inda a kasashen Afrika ake samun hauhawar farashi na kayan masarufi, inda wasu kasashen aka fara matsa wa gwamnatoci lamba.

Tags: Afirka Ta KuduMan feturOPECRage Farashi
ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Kwace Tiramol Miliyan 2.7 A Legas

Next Post

An Kashe Makiyaya 6, Wasu Sun Bace Bat A Filato

Related

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Manyan Labarai

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

8 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Ango A Katsina
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Ango A Katsina

11 hours ago
Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno
Da ɗumi-ɗuminsa

Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

1 day ago
Sojoji Sun Cafke ‘Yan Bindiga 7, Sun Kubutar Da Wasu Mutane
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke ‘Yan Bindiga 7, Sun Kubutar Da Wasu Mutane

2 days ago
Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa
Manyan Labarai

Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa

3 days ago
Hukumar NDLEA Ta Bankado dakunan Sarrafa Miyagun kwayoyi A Legas Da Anambra
Manyan Labarai

Hukumar NDLEA Ta Bankado dakunan Sarrafa Miyagun kwayoyi A Legas Da Anambra

3 days ago
Next Post
An Kashe Makiyaya 6, Wasu Sun Bace Bat A Filato

An Kashe Makiyaya 6, Wasu Sun Bace Bat A Filato

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.