• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2022: Hukumar Alhazai Ta Sauya Kamfanin Da Zai Yi Jigilar Maniyyatan Kano

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Hajjin 2022: Hukumar Alhazai Ta Sauya Kamfanin Da Zai Yi Jigilar Maniyyatan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

NAHCON ta sahalewa Azman Air yin jigilar maniyyatan Kano bayan da kamfanin ya gaza cimma matsaya da hukumar.

  • Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
  • Ya Fada Rijiya Yayin Da Yake Kokarin Jefa Mai Masa Aiki Don Yin Tsafi Da Shi

Sai dai kuma Shugaban Hukumar Alhzai na Jihar Kano, Alhaji Muhammad Abba Dambatta, ya musanta cewa hukumar ta ki amincewa da kamfanin Azman, inda ya tabbatar da cewa basu taba kulla alakar aiki a junansu ba.

Sai dai kuma ya ce hukumar na tattaunawa da NAHCON kan kamfanin da zai yi jigilar maniyyatan na Kano.

A wani taron manema labarai da ya yi a ranar Lahadi, Dambatta, ya ce sun kammala tattauanawa da NAHCON, inda suka tsayar da matsayar kamfanin jirgin sama na Max Air shi ne zai yi jigilar maniyyatan Jihar Kano zuwa kasa mai tsarki.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ya ce dama rashin kammala tattauanawa da hukumar NAHCON ne ya hana hukumar jin dadin alhazai ta Kano ta sanar da kamfanin da zai yi jigilar maniyatan jihar.

Babban sakataren ya kuma ce zasu fara tantance lafiya maniyyatan a ranar Litinin, domin tabbatar da cewa ba a samu maniyyata masu dauke da cutar kyandar biri ko kuma cutar Korona ba.

Ya bada tabbacin kowanne lokaci daga yanzu za a fara jigilar maniyyatan Kano zuwa kasa mai tsarki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Azman AirHukumar Jin Dadin AlhazaiJihar KanoKasa Mai TsarkiManiyyataMax AirSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Akwai Yuyuwar Kwankwaso Ya Amince Ya Zama Mataimakin Peter Obi Na Jam’iyyar LP

Next Post

Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Related

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

52 minutes ago
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya
Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

2 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

3 hours ago
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

15 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

15 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

17 hours ago
Next Post
Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Martani: 'Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu' —Okowa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.