• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Hajjin 2022: Hukumar Alhazai Ta Sauya Kamfanin Da Zai Yi Jigilar Maniyyatan Kano

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

by Sadiq Usman
2 months ago
in Labarai
0
Hajjin 2022: Hukumar Alhazai Ta Sauya Kamfanin Da Zai Yi Jigilar Maniyyatan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

NAHCON ta sahalewa Azman Air yin jigilar maniyyatan Kano bayan da kamfanin ya gaza cimma matsaya da hukumar.

  • Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
  • Ya Fada Rijiya Yayin Da Yake Kokarin Jefa Mai Masa Aiki Don Yin Tsafi Da Shi

Sai dai kuma Shugaban Hukumar Alhzai na Jihar Kano, Alhaji Muhammad Abba Dambatta, ya musanta cewa hukumar ta ki amincewa da kamfanin Azman, inda ya tabbatar da cewa basu taba kulla alakar aiki a junansu ba.

Sai dai kuma ya ce hukumar na tattaunawa da NAHCON kan kamfanin da zai yi jigilar maniyyatan na Kano.

A wani taron manema labarai da ya yi a ranar Lahadi, Dambatta, ya ce sun kammala tattauanawa da NAHCON, inda suka tsayar da matsayar kamfanin jirgin sama na Max Air shi ne zai yi jigilar maniyyatan Jihar Kano zuwa kasa mai tsarki.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Ya ce dama rashin kammala tattauanawa da hukumar NAHCON ne ya hana hukumar jin dadin alhazai ta Kano ta sanar da kamfanin da zai yi jigilar maniyatan jihar.

Babban sakataren ya kuma ce zasu fara tantance lafiya maniyyatan a ranar Litinin, domin tabbatar da cewa ba a samu maniyyata masu dauke da cutar kyandar biri ko kuma cutar Korona ba.

Ya bada tabbacin kowanne lokaci daga yanzu za a fara jigilar maniyyatan Kano zuwa kasa mai tsarki.

Tags: Azman AirHukumar Jin Dadin AlhazaiJihar KanoKasa Mai TsarkiManiyyataMax AirSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Akwai Yuyuwar Kwankwaso Ya Amince Ya Zama Mataimakin Peter Obi Na Jam’iyyar LP

Next Post

Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Related

Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sace Buhari Da El-Rufai 
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

46 mins ago
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku
Manyan Labarai

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

2 hours ago
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Labarai

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

4 hours ago
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai
Labarai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja
Rahotonni

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

6 hours ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

10 hours ago
Next Post
Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Martani: 'Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu' —Okowa

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

August 12, 2022
Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sace Buhari Da El-Rufai 

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

August 12, 2022
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

August 12, 2022
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.