ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2022: Hukumar Alhazai Ta Sauya Kamfanin Da Zai Yi Jigilar Maniyyatan Kano

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

by Sadiq
4 years ago
Maniyyata

Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta bada sanarwar canja kamfanin jirgin sama na Azman Air zuwa Max Air a matsayin kamfanin da zai yi jigilar maniyatan Jihar zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2022.

NAHCON ta sahalewa Azman Air yin jigilar maniyyatan Kano bayan da kamfanin ya gaza cimma matsaya da hukumar.

  • Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
  • Ya Fada Rijiya Yayin Da Yake Kokarin Jefa Mai Masa Aiki Don Yin Tsafi Da Shi

Sai dai kuma Shugaban Hukumar Alhzai na Jihar Kano, Alhaji Muhammad Abba Dambatta, ya musanta cewa hukumar ta ki amincewa da kamfanin Azman, inda ya tabbatar da cewa basu taba kulla alakar aiki a junansu ba.

ADVERTISEMENT

Sai dai kuma ya ce hukumar na tattaunawa da NAHCON kan kamfanin da zai yi jigilar maniyyatan na Kano.

A wani taron manema labarai da ya yi a ranar Lahadi, Dambatta, ya ce sun kammala tattauanawa da NAHCON, inda suka tsayar da matsayar kamfanin jirgin sama na Max Air shi ne zai yi jigilar maniyyatan Jihar Kano zuwa kasa mai tsarki.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

Ya ce dama rashin kammala tattauanawa da hukumar NAHCON ne ya hana hukumar jin dadin alhazai ta Kano ta sanar da kamfanin da zai yi jigilar maniyatan jihar.

Babban sakataren ya kuma ce zasu fara tantance lafiya maniyyatan a ranar Litinin, domin tabbatar da cewa ba a samu maniyyata masu dauke da cutar kyandar biri ko kuma cutar Korona ba.

Ya bada tabbacin kowanne lokaci daga yanzu za a fara jigilar maniyyatan Kano zuwa kasa mai tsarki.

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Next Post
Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Martani: 'Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu' —Okowa

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.