• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Hajjin Bana: Saudiya Ta Hana Amfani Da Gas Din Girki A Lokacin Aikin Hajji

by Sadiq Usman
2 months ago
in Labarai
0
Hajjin Bana: Saudiya Ta Hana Amfani Da Gas Din Girki A Lokacin Aikin Hajji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Ofishin Hukumar Tsaron Al’umma ta Saudi Arabiya ya tabbatar da hana amfani da kowane nau’i tunkuyar gas din girki a sansanin mahajjata da kuma ofisoshin hukumomin gwamnati da ke cikin wurare masu tsarki.

Hukumar tsaron ta bayyana cewa haramcin zai fara aiki ne daga safiyar ranar daya ga watan Zul-Hijjah.

  • Rahoton INEC Ya Nuna Machina Ne Dan Takarar Sanatan APC A Yobe Ta Arewa

Matakin na hana shiga da kuma amfani da gas din girki a wurare masu tsarki a lokacin aikin Hajji zai kasance tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro.

Hukumar ta yi gargadin cewa za a kwace duk wasu abubuwan da aka haramta, wadanda suka hada da murhu da tukunyar gas da za a iya amfani da su wajen dafa abinci, tare da jaddada cewa za a yi amfani da hanyoyin da doka ta tanada kan duk wanda aka samu ya saba dokokin.

Tawagar da ke sa ido kan kashe gobara ta hukumar za ta gudanar da rangadi na musamman a dukkan ofisoshin hukumomin gwamnati da cibiyoyin kasuwanci a wurare masu tsarki don tabbatar da cewa ba a yi amfani da gas a harabar Mina, Muzdalifah da Arafat a lokacin aikin Hajji don tabbatar da lafiya da amincin mahajjata.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Matakin hana amfani da gas din girki daga wurare masu tsarki na zuwa ne bisa tsarin kariya da hukumar ta sanya na rage afkuwar gobara a sansanin mahajjata.

Tags: Gas Din GirkiGirkiHajjin BanaIbadaMahajjataManiyyataSansanin AlhazaiSaudi ArabiaSaudiyyaTsarkiTukunyar Gas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Yabawa Masu Zuba Jari Daga Kasar Sin

Next Post

Tsohuwar Shugabar Brazil: JKS Ta Jagoranci Sin Wajen Ci Gaba Da Samun Bunkasa

Related

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna
Labarai

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

1 hour ago
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano
Rahotonni

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

2 hours ago
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu
Labarai

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

4 hours ago
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje
Labarai

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

6 hours ago
Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a
Labarai

Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

9 hours ago
Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Manyan Labarai

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

9 hours ago
Next Post
Tsohuwar Shugabar Brazil: JKS Ta Jagoranci Sin Wajen Ci Gaba Da Samun Bunkasa

Tsohuwar Shugabar Brazil: JKS Ta Jagoranci Sin Wajen Ci Gaba Da Samun Bunkasa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

August 8, 2022
Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.