Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Har Yanzu Akwai Kutare Miliyan Biyu A Duniya – Dr. Tsanyawa

by Muhammad
February 9, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim Kano,

Yanzu haka Aduniya akwai masu dauke da cutar kuturta da suka haura miliyon biyu, wadanda suka kai adadin 2,021,890 a duniya, sai kuma yanki kasashen Afrika ke da adadin kutare kimanin 20,209, sai Najeriya mai yawan kutare 2,424, haka kuma Jahar Kano na dauke da adadin masu cutar kuturta kimanin 118.

samndaads

Wannan bayanin ya fito ne daga bakin Kwamishinan Lafiya na Jahar Kano, Dr Aminu Ibrahim Tsanyawa, a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Kano a ranar Litinin da ta gabata. wacce ita ce ranar yaki da cutar kuturta ta duniya, kamar yadda hukumar kula da lafiya na Majarisar Dinkin Duniya ta ware, don yaki da kuma tausayawa masu dauke da wannan larura a fadin duniya.

Dr. Tsanyawa wanda ya yi dogon bayani kan mahimmancin wannan rana da kuma yadda Gwamnan Jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya dauki matakin yaki ta wannan cuta da sauran cututtuka a Kano, ya ce, wannan abun a yaba ne ga Gwamnan Kano, musammam irin manyan asibitoci da aka gina irin asibitin Zoo Road da na Giginyu ga kuma cibiyar kula da cutar daji da babu mai girma da kayan aiki irin na cibiyar a Afrika bakidaya da dai sauran abubuwa na bunkasa lafiya masu a kano a cewar Kwamishinan Lafiya na Kano.

Shi ma Alahji Isyaku Sarkin Kutaren Kano a jawabonsa da harshen Turanci a asibitin Bela ya bayana gamsuwarsa da yadda Gwamnatin Ganduje ta ke kula da su ta hanyar basu magunguna kamar yadda ta kamata ga kuma yadda yanzu haka aka kawomusu tallafi a wannan lokaci daga Gwamnatin Kano da dai sauran yabawa da sarkin kutaran ya ma Gwamnatin Kano koda yake sarkin kotaran ya bayana yadda suke fuskantar matsala alokacin zafi fiye da lokacin sanyi a yanayin jikinsu sai dai wakilinmu ya rawaito mana cewa masu dauke da wannan larura na daga cikin masu hatsarin saurin kamuwa da Korona fihe da sauran muta ne lafiyayo kamar yadda Dr Tsanyawa ya tabatar da haka.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Yi Garkuwa Da Mutum Daya, An Bindige Uku A Garin Gboko

Next Post

Gobarar Makaranta: Gwamnatin Kogi Ta Wanke Makiyaya

RelatedPosts

Ummu-Kalthum Sambo

Tallan ’Ya’ya Mata Kalubale Ne Babba – Ummu-Kalthum Sambo

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Idris Umar,Zariya   A cikin makon daya gabacemu ne...

Ihiya'ussuna

Makarantar Ihiya’ussuna Ta Yi Sauka Karo Na Tara

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Idris Umar Zariya   Madarasatu ihiya'ussuna school of Arabic...

NARICT

NARICT: ’Yan Kungiyoyi Sun Yaba Wa Cigaban Da Farfesa Barminas Ke Samarwa A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Idris Umar, Zariya   Mambobin kungiyoyin al'umma da ke...

Next Post
Kogi

Gobarar Makaranta: Gwamnatin Kogi Ta Wanke Makiyaya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version