• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Ba Mu Cimma Manufar Mu Ba, Shugabannin Zanga-Zanga

by Abubakar Sulaiman
12 months ago
in Labarai, Manyan Labarai
0
Ƴansanda Sun Kama Mutane 64, Sun Ƙwato Buhun Taki 693 Daga Masu Zanga-zanga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daya daga cikin ma shirya zanga-zangar da ake yi saboda matsin tattalin arziki, Damilola Adenola, ya bayyana cewa masu zanga-zangar ba su cimma burinsu ba tukuna.

A wata hira da aka yi da shi a shirin Politics Today na gidan Talabijin ɗin Channels TV a jiya Juma’a, Adenola ya jaddada cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kamata ya yi wa ƴan Nijeriya jawabi kai tsaye idan ya damu da walwalarsu.

  • Ƴansanda Sun Kama Mutane 64, Sun Ƙwato Buhun Taki 693 Daga Masu Zanga-zanga
  • Ku Ci Moriyar Damarmakin Da Gwamnatin Tinubu Ta Samar Maimakon Zanga-zanga – Minista

Adenola ya ƙaryata zargin cewa an ƴan siyasa sun ɗauki nauyin zanga-zangar, yana cewa, “Zanga-zangar ra’ayin ‘yan Nijeriya ne da ke cikin matsin ƙuncin tattalin arziki. Masu zanga-zangar ba su cimma burinsu ba tukuna, waɗanda aka bayyana a cikin ƙudirinsu. Amma abin da muka yi shi ne aika sako mai ƙarfi ga waɗanda ke riƙe da madafun iko.

Sun ga abin da mutane za su iya yi don bayyana rashin jin daɗinsu. Wannan ya samun taɓi ne kuma za a ci gaba. Muna jiran gwamnati ta amsa buƙatunmu. Kafin wannan, zanga-zangar za ta ci gaba.”

Ya kara da cewa, wannan zanga-zangar zai sanya gwamnati ta fahimci cewa mulki na mutane ne. Masu ɗaukar nauyin wannan zanga-zanga su ne yunwa da rashin tsaro. Shi ne rashin daidaito na tattalin arziki da haihuwar farashin kaya.

Labarai Masu Nasaba

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: PoliceProtestZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Amfanin Almiski (3)

Next Post

Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu

Related

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

15 minutes ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

9 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

12 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

14 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

15 hours ago
‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Labarai

‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

17 hours ago
Next Post
Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu

Yadda Uwargida Za Ta Hada Miyar Uwaidu

LABARAI MASU NASABA

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
Zanga-zanga

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.