• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-haren Ƴan Bindiga A Jihar Neja Sun Tilasta Wa Manoma Tserewa

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Tsaro
0
Hare-haren Ƴan Bindiga A Jihar Neja Sun Tilasta Wa Manoma Tserewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƴan fashin daji sun tursasa wa al’umman Bassa, wani kauye da ke da dimbin manoma a Jihar Neja yin kaura daga gidajensu, biyo bayan mummunar harin ta’addanci da suka kai musu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 20.

Sanatan da ke wakilar mazabar Neja ta gabas, Sani Musa, shi ne ya sanar da mummunar labarin yayin da ke magana kan kisan matasa da al’umma 20 a kauyen Bassa da ke karamar hukumar Shiroro.

  • Sarkakkiyar Zargin Da Gwamnatin Abba Ke Wa Ganduje
  • Kaso 96.4% Na Sana’o’in Kasuwanci Na Sin Mallakin Sassa Masu Zaman Kan Su Ne 

Sanatan ya ce maharan sun kashe matasa 10 da wasu mazauna 10 bisa zargin cewa sun ki amincewa su shiga cikin kungiyar ‘yan bindigan.

“Mako uku kawai da suka wuce, kungiyar ‘yan bindiga sun mamaye kauyen Ku-chi, inda suka kashe jami’an tsaro bakwai tare da yin gaba da mutane kusan 150.

“Har zuwa yanzu kauyen Kuchi ta kasance babu kowa. Wannan sabbin hare-haren na zuwa ne a lokacin da mutane suke kokarin komawa gona domin noma, kuma noman nan shi ne kawai sana’ar da suka dogara da shi,” ya shaida.

Labarai Masu Nasaba

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Rahotonni sun yi nuni da cewa harin baya-bayan nan da ‘yan fashin daji suka kaddamar a ranar Alhamis a kauyen Bassa da ke Jihar Neja ya janyo rasa mutane 20, lamarin da ya kara tayar wa jama’a hankali.

Su dai ‘yan bindigan sun nemi matasa goma da su shiga cikin kungiyarsu, yayin da suka yi turjiyar cewa ba za su zama ‘yan ta’adda ba, hakan ya sanya suka tsaresu da bude ma wasu mutane 10 wuta, inda suka kashe matasan da sauran mutum 10.

Idan za a tuna dai, ita dai wannan kungiyar ‘yan fashin dajin ta kai hari kauyen Al-lawa, inda ta kashe mutane 9 bayan da suka sha karfin sojojin da suke aiki a yankin.

Duk ƙoƙarin ji daga bakin kakakin ‘yansandan Jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ci tu-ra har zuwa kammala wannan rahoton.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsadar Rayuwa A Babbar Sallah: Yadda Magidanta Ke Sama Wa Kansu Mafita

Next Post

Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

Related

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja
Tsaro

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

1 day ago
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u
Tsaro

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

6 days ago
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina
Tsaro

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

1 week ago
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato
Tsaro

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

2 weeks ago
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina
Tsaro

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

2 weeks ago
Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

3 weeks ago
Next Post
Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.