• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim

by yahuzajere
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Ƙungiyoyin Matasan Arewa Mazauna Kudancin Nijeriya ta yi kiran a sauya shugabannin rundunonin tsaro bisa mummunan harin da ‘yan ta’adda suka kai gidan gyara halinka na Kuje da kuma farmakin da aka kai wa tawagar hadiman Shugaba Buhari a kan hanyarsu ta zuwa Daura domin shirye-shiryen Babbar Sallah.

  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Kwashe Sojoji Sa’o’i 24 Kafin Kai Harin

Shugaban gamayyar da ke Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Suleiman Galadanci ya ce harin na gidan gyara hakalinka da ya yi sanadiyyar ɓallewar fursunoni fiye da 600 babban bala’i ne da wasu maƙiya ƙasa ke son ganin yana aukuwa a Nijeriya.

 

“Lallai muna nuna takaicinmu a kan farmakin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da kuma mummunan harin da aka kai gidan gyara halinka na Kuje da ya yi sanadin tserewar aƙalla fursunoni 600. Wannan al’amari ya sake caɓe yanayin rashin tsaron da ake fama da shi a arewa.

“Dan haka muna kira ga gwamnati da ta sauya shugabannin jami’an tsaro domin wannan lamarin ya kai intaha babu inda ake yi wa al’umma kisan gillah sama da Nijeriya kuma wannan abin shiryayye ne, abu ne wanda aka kasa shawo kansa. Mun daɗe muna yi wa shuganinmu bayanin cewa abubuwan da ke faruwa a arewa fa akwaifa lauje cikin naɗi, amma sun yi biris kamar ba a jikinsu ba,
“To amma idan kunne ya ji jiki ya tsira.” In ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Gamayyar matasan ta kuma ce yana daga matsalolin da suka hana shawo kan wannan rashin tsaro da ake fama, samun shugabanni nagari masu kishi, inda shugaban gamayyar ya ƙara da cewa, “A gaskiya ba mu da shugabanni nagari waɗanda za su yi kishin Nijeriya da kuma arewacin ƙasar gaba ɗaya, yanzu harin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da ajali ya zo fa? Wannan babban abin kunya ne.To ya kamata mu tashi daga baccin da muke yi.”

  • https://leadership.ng/kuje-prison-attack-madalla-nyanya-bombers-62-terrorists-264-others-on-the-loose/

Gamayyar matasan ta kuma yi kira ga ‘yan ƙasa nagari masu kishi su ci gaba da addu’ar Allah ya tsare gaba kar a samu makamancin irin wannan harin na Kuje da sauran ayyukan ta’addancin da ake fama da su a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sarkin Musulmi Ya Bukaci Yin Addu’o’i Na Musanman Don Magance Matsalar Tsaro

Next Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

2 months ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

3 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

3 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

4 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

10 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

10 months ago
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.