ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim

by yahuzajere
4 years ago
Kuje

Gamayyar Ƙungiyoyin Matasan Arewa Mazauna Kudancin Nijeriya ta yi kiran a sauya shugabannin rundunonin tsaro bisa mummunan harin da ‘yan ta’adda suka kai gidan gyara halinka na Kuje da kuma farmakin da aka kai wa tawagar hadiman Shugaba Buhari a kan hanyarsu ta zuwa Daura domin shirye-shiryen Babbar Sallah.

  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Kwashe Sojoji Sa’o’i 24 Kafin Kai Harin

Shugaban gamayyar da ke Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Suleiman Galadanci ya ce harin na gidan gyara hakalinka da ya yi sanadiyyar ɓallewar fursunoni fiye da 600 babban bala’i ne da wasu maƙiya ƙasa ke son ganin yana aukuwa a Nijeriya.

 

ADVERTISEMENT

“Lallai muna nuna takaicinmu a kan farmakin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da kuma mummunan harin da aka kai gidan gyara halinka na Kuje da ya yi sanadin tserewar aƙalla fursunoni 600. Wannan al’amari ya sake caɓe yanayin rashin tsaron da ake fama da shi a arewa.

“Dan haka muna kira ga gwamnati da ta sauya shugabannin jami’an tsaro domin wannan lamarin ya kai intaha babu inda ake yi wa al’umma kisan gillah sama da Nijeriya kuma wannan abin shiryayye ne, abu ne wanda aka kasa shawo kansa. Mun daɗe muna yi wa shuganinmu bayanin cewa abubuwan da ke faruwa a arewa fa akwaifa lauje cikin naɗi, amma sun yi biris kamar ba a jikinsu ba,
“To amma idan kunne ya ji jiki ya tsira.” In ji shi.

LABARAI MASU NASABA

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

Gamayyar matasan ta kuma ce yana daga matsalolin da suka hana shawo kan wannan rashin tsaro da ake fama, samun shugabanni nagari masu kishi, inda shugaban gamayyar ya ƙara da cewa, “A gaskiya ba mu da shugabanni nagari waɗanda za su yi kishin Nijeriya da kuma arewacin ƙasar gaba ɗaya, yanzu harin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da ajali ya zo fa? Wannan babban abin kunya ne.To ya kamata mu tashi daga baccin da muke yi.”

  • https://leadership.ng/kuje-prison-attack-madalla-nyanya-bombers-62-terrorists-264-others-on-the-loose/

Gamayyar matasan ta kuma yi kira ga ‘yan ƙasa nagari masu kishi su ci gaba da addu’ar Allah ya tsare gaba kar a samu makamancin irin wannan harin na Kuje da sauran ayyukan ta’addancin da ake fama da su a Nijeriya.

Kuje
yahuzajere
+ postsBio
  • yahuzajere
    Da Kujerar Mulki Gara Zaman Lafiyar Kano
  • yahuzajere
    Ya Kamata Amurka Ta San Ana Barin Halal Don Kunya
  • yahuzajere
    Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
  • yahuzajere
    Sin Ta Kaddamar Da Gagarumin Bikin Ba Da Lambobin Yabo Na Kasar Sin

MASU ALAKA

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi
Addini

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

May 2, 2026
Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya
Kananan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

April 28, 2026
Wakili Ya Rasu Kwana 3 Da Karewar Wa’adinsa A Matsayin Dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi
Kananan Labarai

2027: Majalisar Dattawa Za Ta Ɗage Zaman Ta A Ranar Alhamis Saboda Zaɓen Fidda Gwani

April 28, 2026
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.