• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim

by yahuzajere
9 months ago
in Kananan Labarai
0
Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Ƙungiyoyin Matasan Arewa Mazauna Kudancin Nijeriya ta yi kiran a sauya shugabannin rundunonin tsaro bisa mummunan harin da ‘yan ta’adda suka kai gidan gyara halinka na Kuje da kuma farmakin da aka kai wa tawagar hadiman Shugaba Buhari a kan hanyarsu ta zuwa Daura domin shirye-shiryen Babbar Sallah.

  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Kwashe Sojoji Sa’o’i 24 Kafin Kai Harin

Shugaban gamayyar da ke Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Suleiman Galadanci ya ce harin na gidan gyara hakalinka da ya yi sanadiyyar ɓallewar fursunoni fiye da 600 babban bala’i ne da wasu maƙiya ƙasa ke son ganin yana aukuwa a Nijeriya.

 

“Lallai muna nuna takaicinmu a kan farmakin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da kuma mummunan harin da aka kai gidan gyara halinka na Kuje da ya yi sanadin tserewar aƙalla fursunoni 600. Wannan al’amari ya sake caɓe yanayin rashin tsaron da ake fama da shi a arewa.

“Dan haka muna kira ga gwamnati da ta sauya shugabannin jami’an tsaro domin wannan lamarin ya kai intaha babu inda ake yi wa al’umma kisan gillah sama da Nijeriya kuma wannan abin shiryayye ne, abu ne wanda aka kasa shawo kansa. Mun daɗe muna yi wa shuganinmu bayanin cewa abubuwan da ke faruwa a arewa fa akwaifa lauje cikin naɗi, amma sun yi biris kamar ba a jikinsu ba,
“To amma idan kunne ya ji jiki ya tsira.” In ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

Gamayyar matasan ta kuma ce yana daga matsalolin da suka hana shawo kan wannan rashin tsaro da ake fama, samun shugabanni nagari masu kishi, inda shugaban gamayyar ya ƙara da cewa, “A gaskiya ba mu da shugabanni nagari waɗanda za su yi kishin Nijeriya da kuma arewacin ƙasar gaba ɗaya, yanzu harin da aka kai wa tawagar shugaban ƙasa da ajali ya zo fa? Wannan babban abin kunya ne.To ya kamata mu tashi daga baccin da muke yi.”

  • https://leadership.ng/kuje-prison-attack-madalla-nyanya-bombers-62-terrorists-264-others-on-the-loose/

Gamayyar matasan ta kuma yi kira ga ‘yan ƙasa nagari masu kishi su ci gaba da addu’ar Allah ya tsare gaba kar a samu makamancin irin wannan harin na Kuje da sauran ayyukan ta’addancin da ake fama da su a Nijeriya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sarkin Musulmi Ya Bukaci Yin Addu’o’i Na Musanman Don Magance Matsalar Tsaro

Next Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

Related

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna
Kananan Labarai

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna

23 hours ago
NIS
Kananan Labarai

NIS Reshen Ribas Ta Kafa Kwamitin Bunkasa Walwalar Jami’ai

3 days ago
INEC Ta Kara Wa’adin Karbar Katin Zabe
Kananan Labarai

Zaben Gwamnoni: Ku Ankare Akwai Masu Shaidar Aikin Tsaro Ta Bogi, INEC Ga Masu Zabe

1 week ago
Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4
Kananan Labarai

Shugabar Matan NNPP Reshen Abuja Ta ‘Yanta Fursunoni 4

1 month ago
Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil
Kananan Labarai

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

2 months ago
Gwamnatin Bauchi Ta Fayyace Zare Da Abawa Kan Filin Makabarta A Yolan Bayara
Kananan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Fayyace Zare Da Abawa Kan Filin Makabarta A Yolan Bayara

2 months ago
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Yabawa China Daily Saboda Bincike Tare Da Gabatar Da Bayanai Game Da Jita-jitar Da Wata Hukumar Birtaniya Ta Bayar Kan Batun Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.