Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hazo Ya Sa Shugaba Buhari Soke Ziyararsa A Zamfara

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Shugaba Buhari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Husseini Yero,

A ranar Alhamis, Shugaban Kasa Muhammad Buhari, ya soke zoyarar da ya yi zuwansa Jihar Zamfara, domin yin jaje kan abubuwan da suka faru ga al’ummar wannan jiha na kisan da ‘yan bindaga suke musu.

An sa ran cewa Shugaba Buhari bayan kammala ziyarar bude ayyukan kamfanin Simintin BUA da na sashen lantarki a Jihar Sakkwato, zai garzaya Jihar Zamfara.
Bayani janye wannan ziyara ta shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya fito ne daga bakin gwamnan jihar Zamfara, Honarabul Bello Muhammad a lokacin da yake yi wa masu taryar shugaban kasa a fadar gidan gwamnatin jihar da ke Gusau bayani a kan musabbabin rashin zuwan shugaban.

Labarai Masu Nasaba

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Haka kuma, ya kara da cewa, soke wannan ziyarar ya biyo bayan yanayin da aka wayi gari da shi ne hazo, wanda kuma wannan yanayin ba zai bayar da daman tashin jirgin sama ba.

Gwamna Matawalle ya kuma bayyana cewa, za a sake sa wani lokaci nan ba da dadewa ba, wanda Shugaban Kasa Muhammadu Buharin zai kawo musu ziyara ta musamman.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

NNPC Na Shan Rubdugu Kan Alkaluman Tallafin Fetur

Next Post

Ana Tsaka Da Alhinin Kisan Hanifa, An Sake Kashe ‘Yar Shekara 12 A Kano

Labarai Masu Nasaba

ASUU Za Ta Daina Taya INEC Aikin Zabe

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

by Leadership Hausa
7 mins ago
0

...

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
34 mins ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
19 hours ago
0

...

Next Post
Hanifa

Ana Tsaka Da Alhinin Kisan Hanifa, An Sake Kashe ‘Yar Shekara 12 A Kano

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: