Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hukuma Ta Yi Bayani Kan Hazon Da Ake Yi A Nijeriya

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Hukuma Ta Yi Bayani Kan Hazon Da Ake Yi A Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMET) ta yi gargadin cewa kura da ta kunno kai a jamhuriyar Nijar da kuma yammacin Chadi na iya kawo cikas ga ayyukan jiragen sama a Nijeriya, musamman a sassan arewacin kasar.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa a ranar Alhamis din nan daruruwan fasinjoji sun taru na tsawon sa’o’i a filin jirgin saman Nnamdi Azikwe International Airport (NAIA), Abuja, amma yanayin hazon ya hana kamfanonin jiragen saman ba jiragen daman tashi.

Labarai Masu Nasaba

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

Gwamnan Bauchi Ya Sadaukar Da Lambar Yabon LEADERSHIP Ga Al’ummar Jiharsa

Dakin tashi da saukar jiragen sama na Abuja ya cika makil da fasinjojin da ke cike da takaici wadanda suka yi zugum suna jiran ikon Allah

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda ‘Yan Sanda Suka Cafke Tsohon Kwamishinan Kano, Mu’azu Magaji

Next Post

Rikicin APC A Kano: Sharuddan Da Shekarau Ya Gindaya Kan Sulhu Da Ganduje

Labarai Masu Nasaba

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

Wata Kotu Ta Yankewa Wani Dan Denmark Hukuncin Kisa Kan Kashe Matarsa Da ‘Yarsa

by
11 mins ago
0

...

Shirin Rage Kaifin Talauci A Bauchi Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido – Gwamna Bala

Gwamnan Bauchi Ya Sadaukar Da Lambar Yabon LEADERSHIP Ga Al’ummar Jiharsa

by Khalid Idris Doya
41 mins ago
0

...

Wata Mata Ta Sha Da Kyar Bayan Kama Ta Da Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Bauchi

Wata Mata Ta Sha Da Kyar Bayan Kama Ta Da Zargin Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 hour ago
0

...

Nijeriya

Ministar Kudi Ta Yaba Wa Gwamnatin Kano Bisa Gudummawarta Ga Ma’aikatarta

by Mustapha Ibrahim
2 hours ago
0

...

Next Post
Rikicin APC A Kano: Bangaren Shekarau Ya Yi Nasara A Kotu

Rikicin APC A Kano: Sharuddan Da Shekarau Ya Gindaya Kan Sulhu Da Ganduje

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: