• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
in Nishadi
0
Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fitacciyar Jarumar da ke haskawa a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, DIAMOND ZARAH Ta bayyana cewa ta shiga masana’antar shirya fina-finan Hausa ta kannywood ne bisa kaddarawar haka da Allah ya yi mata, shi ya sa da za a tambaye ta shekara 10 baya ko za ta yi fim a gaba ba za ta taba yarda ba.

Akwai ma wasu batutuwan, ga dai tattaunawar kashi na farko tare da wakiliyarmu RABI’AT SIDI BALA kamar haka:

  • ‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

Da farko za ki fadawa masu karatu cikakken sunanki
Sunana Zarah Mohammad, wadda aka fi sani da Diamond Zarah.

Me ya sa ake kiranki da Diamond Zarah?
Eh! toh lakani ne kawai.

Ko za ki fada wa masu karatu dan takaitaccen tarihinki?
Kamar yadda na fada a baya, sunana Zarah Mohammad. An haife ni a kasar Nijar nayi karatuna a can, na tsaya a matakin sakandare, ba ni da aure, sannan ina zaune a garin Kano, na fara fim tun 2018 karkashin jagorancin iyayen gidana kamar; Awwal D. Yakasai, Mai Shabbabu da kuma Ali Gumzak.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

Zarah

Toh ya batun shekaru?
Shekaruna 24. An haife ni 25 ga watan March shekara ta 1998.

Wace rawa kike takawa a cikin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood?
Jaruma ce ni a masana’antar kannywood kuma mai tallace-tallace.

Me ya ja hankalinki har kika tsunduma cikin masana’antar?
Abin da ya ja hankalina ba komai ba ne face na ce kaddara, Bayanin kenan ‘Because’ cewar; ina so tun ina karama ‘this and that’ duk fada kawai ake yi ‘sometimes’ dan ni idan aka ce min zan yi fim shekara goma baya ba zan taba yarda ba, So kaddara ta ce ta kawo ni fim, mai kyau ce ko mara kyau sani sai Rabbi.

Za ki yi kamar shekara nawa yanzu cikin masana’antar?
Zan yi kamar shekara hudu zuwa biyar cikin masana’antar.

Tsakanin fim da tallace-tallace wanne kika fara?
Na fara da fim daga baya na fara tallace-tallace.

Zarah

Da wanne fim kika fara?
Na fara da fim din Zuma da Madaci, har yanzu ba a fitar da shi ba, Ni ce na ja fim din da ‘support’ din Adam A. Zango, Ali Nuhu, Abdul M. Shareef, Halima Atete da sauransu.

Fim din yana kan hanyar fita ne ko kuwa an ajjiye shi gefe guda ne, kuma me dogon zango ne (Series) ko kuwa takaitacce ne?
‘Da’ aka yi shi, fim ne takaitace, amma yanzu za a maida shi mai dogon zango ‘soon’ in sha Allah, na yi nasara jan ragamar fim din a dalilin tantacewa da ake yi na jarumai domin samun abin da ake so.

Zarah

Ya gwagwarmayar shiga masana’antar ta kasance?
Gaskiya Alhmdulillah ban ga wata gwagwarmayar a zo a gani ba, sai ‘yan abubuwa da ba za a rasa ba, wanan kuma ‘for me’ abu ne da kowacce sana’a ta gada ne.
Zamu ci gaba wani lokacin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

“Ka Da Ku Kuskura Ku ZaÉ“i Masu Kashe Mutane A ZaÉ“en 2023 — Goodluck Jonathan

Next Post

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Related

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu
Nishadi

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

6 days ago
Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 
Nishadi

Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

2 weeks ago
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani
Nishadi

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

3 weeks ago
Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa
Nishadi

Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

3 weeks ago
Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro
Nishadi

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

4 weeks ago
Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage
Nishadi

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

4 weeks ago
Next Post
Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

LABARAI MASU NASABA

Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.