• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
in Nishadi
0
Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fitacciyar Jarumar da ke haskawa a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, DIAMOND ZARAH Ta bayyana cewa ta shiga masana’antar shirya fina-finan Hausa ta kannywood ne bisa kaddarawar haka da Allah ya yi mata, shi ya sa da za a tambaye ta shekara 10 baya ko za ta yi fim a gaba ba za ta taba yarda ba.

Akwai ma wasu batutuwan, ga dai tattaunawar kashi na farko tare da wakiliyarmu RABI’AT SIDI BALA kamar haka:

  • ‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

Da farko za ki fadawa masu karatu cikakken sunanki
Sunana Zarah Mohammad, wadda aka fi sani da Diamond Zarah.

Me ya sa ake kiranki da Diamond Zarah?
Eh! toh lakani ne kawai.

Ko za ki fada wa masu karatu dan takaitaccen tarihinki?
Kamar yadda na fada a baya, sunana Zarah Mohammad. An haife ni a kasar Nijar nayi karatuna a can, na tsaya a matakin sakandare, ba ni da aure, sannan ina zaune a garin Kano, na fara fim tun 2018 karkashin jagorancin iyayen gidana kamar; Awwal D. Yakasai, Mai Shabbabu da kuma Ali Gumzak.

Labarai Masu Nasaba

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

Zarah

Toh ya batun shekaru?
Shekaruna 24. An haife ni 25 ga watan March shekara ta 1998.

Wace rawa kike takawa a cikin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood?
Jaruma ce ni a masana’antar kannywood kuma mai tallace-tallace.

Me ya ja hankalinki har kika tsunduma cikin masana’antar?
Abin da ya ja hankalina ba komai ba ne face na ce kaddara, Bayanin kenan ‘Because’ cewar; ina so tun ina karama ‘this and that’ duk fada kawai ake yi ‘sometimes’ dan ni idan aka ce min zan yi fim shekara goma baya ba zan taba yarda ba, So kaddara ta ce ta kawo ni fim, mai kyau ce ko mara kyau sani sai Rabbi.

Za ki yi kamar shekara nawa yanzu cikin masana’antar?
Zan yi kamar shekara hudu zuwa biyar cikin masana’antar.

Tsakanin fim da tallace-tallace wanne kika fara?
Na fara da fim daga baya na fara tallace-tallace.

Zarah

Da wanne fim kika fara?
Na fara da fim din Zuma da Madaci, har yanzu ba a fitar da shi ba, Ni ce na ja fim din da ‘support’ din Adam A. Zango, Ali Nuhu, Abdul M. Shareef, Halima Atete da sauransu.

Fim din yana kan hanyar fita ne ko kuwa an ajjiye shi gefe guda ne, kuma me dogon zango ne (Series) ko kuwa takaitacce ne?
‘Da’ aka yi shi, fim ne takaitace, amma yanzu za a maida shi mai dogon zango ‘soon’ in sha Allah, na yi nasara jan ragamar fim din a dalilin tantacewa da ake yi na jarumai domin samun abin da ake so.

Zarah

Ya gwagwarmayar shiga masana’antar ta kasance?
Gaskiya Alhmdulillah ban ga wata gwagwarmayar a zo a gani ba, sai ‘yan abubuwa da ba za a rasa ba, wanan kuma ‘for me’ abu ne da kowacce sana’a ta gada ne.
Zamu ci gaba wani lokacin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

“Ka Da Ku Kuskura Ku Zaɓi Masu Kashe Mutane A Zaɓen 2023 — Goodluck Jonathan

Next Post

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Related

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

4 days ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

2 weeks ago
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

3 weeks ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

4 weeks ago
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
Nishadi

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

1 month ago
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya
Nishadi

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

1 month ago
Next Post
Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

LABARAI MASU NASABA

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.