• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
in Nishadi
0
Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fitacciyar Jarumar da ke haskawa a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, DIAMOND ZARAH Ta bayyana cewa ta shiga masana’antar shirya fina-finan Hausa ta kannywood ne bisa kaddarawar haka da Allah ya yi mata, shi ya sa da za a tambaye ta shekara 10 baya ko za ta yi fim a gaba ba za ta taba yarda ba.

Akwai ma wasu batutuwan, ga dai tattaunawar kashi na farko tare da wakiliyarmu RABI’AT SIDI BALA kamar haka:

  • ‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

Da farko za ki fadawa masu karatu cikakken sunanki
Sunana Zarah Mohammad, wadda aka fi sani da Diamond Zarah.

Me ya sa ake kiranki da Diamond Zarah?
Eh! toh lakani ne kawai.

Ko za ki fada wa masu karatu dan takaitaccen tarihinki?
Kamar yadda na fada a baya, sunana Zarah Mohammad. An haife ni a kasar Nijar nayi karatuna a can, na tsaya a matakin sakandare, ba ni da aure, sannan ina zaune a garin Kano, na fara fim tun 2018 karkashin jagorancin iyayen gidana kamar; Awwal D. Yakasai, Mai Shabbabu da kuma Ali Gumzak.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Zarah

Toh ya batun shekaru?
Shekaruna 24. An haife ni 25 ga watan March shekara ta 1998.

Wace rawa kike takawa a cikin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood?
Jaruma ce ni a masana’antar kannywood kuma mai tallace-tallace.

Me ya ja hankalinki har kika tsunduma cikin masana’antar?
Abin da ya ja hankalina ba komai ba ne face na ce kaddara, Bayanin kenan ‘Because’ cewar; ina so tun ina karama ‘this and that’ duk fada kawai ake yi ‘sometimes’ dan ni idan aka ce min zan yi fim shekara goma baya ba zan taba yarda ba, So kaddara ta ce ta kawo ni fim, mai kyau ce ko mara kyau sani sai Rabbi.

Za ki yi kamar shekara nawa yanzu cikin masana’antar?
Zan yi kamar shekara hudu zuwa biyar cikin masana’antar.

Tsakanin fim da tallace-tallace wanne kika fara?
Na fara da fim daga baya na fara tallace-tallace.

Zarah

Da wanne fim kika fara?
Na fara da fim din Zuma da Madaci, har yanzu ba a fitar da shi ba, Ni ce na ja fim din da ‘support’ din Adam A. Zango, Ali Nuhu, Abdul M. Shareef, Halima Atete da sauransu.

Fim din yana kan hanyar fita ne ko kuwa an ajjiye shi gefe guda ne, kuma me dogon zango ne (Series) ko kuwa takaitacce ne?
‘Da’ aka yi shi, fim ne takaitace, amma yanzu za a maida shi mai dogon zango ‘soon’ in sha Allah, na yi nasara jan ragamar fim din a dalilin tantacewa da ake yi na jarumai domin samun abin da ake so.

Zarah

Ya gwagwarmayar shiga masana’antar ta kasance?
Gaskiya Alhmdulillah ban ga wata gwagwarmayar a zo a gani ba, sai ‘yan abubuwa da ba za a rasa ba, wanan kuma ‘for me’ abu ne da kowacce sana’a ta gada ne.
Zamu ci gaba wani lokacin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

“Ka Da Ku Kuskura Ku ZaÉ“i Masu Kashe Mutane A ZaÉ“en 2023 — Goodluck Jonathan

Next Post

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Related

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa
Nishadi

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

2 days ago
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau
Nishadi

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

1 week ago
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

1 week ago
Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda
Nishadi

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

2 weeks ago
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

3 weeks ago
Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba
Nishadi

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

1 month ago
Next Post
Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

LABARAI MASU NASABA

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

July 14, 2025
Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

July 14, 2025
Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

July 14, 2025
Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

July 14, 2025
Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

July 14, 2025
Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 14, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

July 14, 2025
Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

July 14, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

July 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.