• English
  • Business News
Sunday, August 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Burin Ganin Mata Sun Dogara Da Kansu A Harkokin Rayuwa – Lu’ayyat Mu’az

by Amina Bello Hamza
1 year ago
in Adon Gari
0
Ina Da Burin Ganin Mata Sun Dogara Da Kansu A Harkokin Rayuwa – Lu’ayyat Mu’az
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da Farko Za Mu So Ki Bayyana Mana Sunanki?

Sunana Luayyat Mu’az Assadik,Daga garin Kano.

 

Ko Malamar Nada Aure?

Bani da Aure.

Labarai Masu Nasaba

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

 

Wanne Sana’a Kike Yi Ahalin Yanzu?

Ina sana’ar sai da yadin hijab dana abaya sannan kuma muna dinkawa.

 

Mene ne Ya Baki Sha’awar Fara Wannan Sana’ar?

Saboda shi zama haka baze yiwu ba duk me son ya tsira da mutunchinsa dole sai ya nemi na kansa,musamman wannan zamani da muke ciki na tsdan rayuwa.

 

Idan Mutun Na Son Fara Wannan Sana’ar Wani Abu Zai Tanada Don Samun Cikakkiyar Nasara?

Abu na Farko gaskiya Shine JARI saboda sana’a sai de jari,musamman wannan Sana’ar na Saida hijabai.

 

Tayaya Kike Tallata Hajojinki?

Ina tallata haja ta online platforms da kuma wuraren haduwa kaman gidan biki ko suna da makaranta sannan nakan Dinka nasa a jikina ta yadda wasu zasu gani Idan ya musu kyau sai ace na dinka kalan su.

 

Ko Kin Taba Samun Tallafin Gwamnati Ko Wata Hukumar a Harkar Kasuwanci?

A’a gaskiya.

 

Ko Zaki Bayyanamana Wani abun daya taba Faruwa dake na Farin ciki ko akasin haka a rayuwarki na wannan Sana’ar?

Toh duk bangaren biyun ba za’a rasa bah amma ina jin dadi sosai idan na tura kaya ya isa hannun masu shi kuma suka yaba hakan na faranta min sosai.

 

Wanne shawara kike da shi ga al’umma?

Shawara na shi ne gaskiya al’umma su dage abar zaman banza kowa ya nemi na kanshi Saboda wannan yanayin da muke ciki zama haka bashi da wani fa’ida musamman ma yanuwana mata a dena dogaro a wurin maza 100%, Sannan kodan mu taimake iyayan mu da yan’uwa.

 

Ya kike ganin yanayin tarbiya a wannan lokacin?

Toh! Gaskiya al’amarin tarbiyya sai godia, iyaye sai sun kara sanya ido akan yara sannan kuma adena sakaci da addu’a domin Allah ne me shiryarwa.

 

Mene ne burinki a wannan sana’ar taki?

Alhamdulillah ni dai ina da burin inga ana damawa da yanuwana mata a kowanne fanni idan Allah ya kara habbaka min ina da burin in tallafi rayuwan mata yanuwana saboda ya zama andaina barinmu a baya,ya zama suma su dogara da kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Hau Kan Teburin Firimiya Bayan Da Ta Doke Brentford A Emirates

Next Post

Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

Related

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Adon Gari

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

7 days ago
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
Adon Gari

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

3 months ago
Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

3 months ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

6 months ago
Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar
Adon Gari

Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar

6 months ago
Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam
Adon Gari

Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam

7 months ago
Next Post
Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

LABARAI MASU NASABA

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

August 2, 2025
Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

August 2, 2025
Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

August 2, 2025
Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.