ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Burin Ganin Mata Sun Dogara Da Kansu A Harkokin Rayuwa – Lu’ayyat Mu’az

by Amina Bello Hamza
2 years ago
Mata

Da Farko Za Mu So Ki Bayyana Mana Sunanki?

Sunana Luayyat Mu’az Assadik,Daga garin Kano.

 

ADVERTISEMENT

Ko Malamar Nada Aure?

Bani da Aure.

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

 

Wanne Sana’a Kike Yi Ahalin Yanzu?

Ina sana’ar sai da yadin hijab dana abaya sannan kuma muna dinkawa.

 

Mene ne Ya Baki Sha’awar Fara Wannan Sana’ar?

Saboda shi zama haka baze yiwu ba duk me son ya tsira da mutunchinsa dole sai ya nemi na kansa,musamman wannan zamani da muke ciki na tsdan rayuwa.

 

Idan Mutun Na Son Fara Wannan Sana’ar Wani Abu Zai Tanada Don Samun Cikakkiyar Nasara?

Abu na Farko gaskiya Shine JARI saboda sana’a sai de jari,musamman wannan Sana’ar na Saida hijabai.

 

Tayaya Kike Tallata Hajojinki?

Ina tallata haja ta online platforms da kuma wuraren haduwa kaman gidan biki ko suna da makaranta sannan nakan Dinka nasa a jikina ta yadda wasu zasu gani Idan ya musu kyau sai ace na dinka kalan su.

 

Ko Kin Taba Samun Tallafin Gwamnati Ko Wata Hukumar a Harkar Kasuwanci?

A’a gaskiya.

 

Ko Zaki Bayyanamana Wani abun daya taba Faruwa dake na Farin ciki ko akasin haka a rayuwarki na wannan Sana’ar?

Toh duk bangaren biyun ba za’a rasa bah amma ina jin dadi sosai idan na tura kaya ya isa hannun masu shi kuma suka yaba hakan na faranta min sosai.

 

Wanne shawara kike da shi ga al’umma?

Shawara na shi ne gaskiya al’umma su dage abar zaman banza kowa ya nemi na kanshi Saboda wannan yanayin da muke ciki zama haka bashi da wani fa’ida musamman ma yanuwana mata a dena dogaro a wurin maza 100%, Sannan kodan mu taimake iyayan mu da yan’uwa.

 

Ya kike ganin yanayin tarbiya a wannan lokacin?

Toh! Gaskiya al’amarin tarbiyya sai godia, iyaye sai sun kara sanya ido akan yara sannan kuma adena sakaci da addu’a domin Allah ne me shiryarwa.

 

Mene ne burinki a wannan sana’ar taki?

Alhamdulillah ni dai ina da burin inga ana damawa da yanuwana mata a kowanne fanni idan Allah ya kara habbaka min ina da burin in tallafi rayuwan mata yanuwana saboda ya zama andaina barinmu a baya,ya zama suma su dogara da kansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

October 12, 2025
tusar gaba
Adon Gari

Ko Kin San… Dalilin Da Ke Sa Mata Ke Ganin Farin Ruwa Kafin Ko Bayan Al’adarsu?

August 31, 2025
Next Post
Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Hallaka Dama-Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Hallaka Dama-Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

November 15, 2025
Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.