• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Burin Ganin Mata Sun Dogara Da Kansu A Harkokin Rayuwa – Lu’ayyat Mu’az

by Amina Bello Hamza
1 year ago
in Adon Gari
0
Ina Da Burin Ganin Mata Sun Dogara Da Kansu A Harkokin Rayuwa – Lu’ayyat Mu’az
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da Farko Za Mu So Ki Bayyana Mana Sunanki?

Sunana Luayyat Mu’az Assadik,Daga garin Kano.

 

Ko Malamar Nada Aure?

Bani da Aure.

Labarai Masu Nasaba

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

 

Wanne Sana’a Kike Yi Ahalin Yanzu?

Ina sana’ar sai da yadin hijab dana abaya sannan kuma muna dinkawa.

 

Mene ne Ya Baki Sha’awar Fara Wannan Sana’ar?

Saboda shi zama haka baze yiwu ba duk me son ya tsira da mutunchinsa dole sai ya nemi na kansa,musamman wannan zamani da muke ciki na tsdan rayuwa.

 

Idan Mutun Na Son Fara Wannan Sana’ar Wani Abu Zai Tanada Don Samun Cikakkiyar Nasara?

Abu na Farko gaskiya Shine JARI saboda sana’a sai de jari,musamman wannan Sana’ar na Saida hijabai.

 

Tayaya Kike Tallata Hajojinki?

Ina tallata haja ta online platforms da kuma wuraren haduwa kaman gidan biki ko suna da makaranta sannan nakan Dinka nasa a jikina ta yadda wasu zasu gani Idan ya musu kyau sai ace na dinka kalan su.

 

Ko Kin Taba Samun Tallafin Gwamnati Ko Wata Hukumar a Harkar Kasuwanci?

A’a gaskiya.

 

Ko Zaki Bayyanamana Wani abun daya taba Faruwa dake na Farin ciki ko akasin haka a rayuwarki na wannan Sana’ar?

Toh duk bangaren biyun ba za’a rasa bah amma ina jin dadi sosai idan na tura kaya ya isa hannun masu shi kuma suka yaba hakan na faranta min sosai.

 

Wanne shawara kike da shi ga al’umma?

Shawara na shi ne gaskiya al’umma su dage abar zaman banza kowa ya nemi na kanshi Saboda wannan yanayin da muke ciki zama haka bashi da wani fa’ida musamman ma yanuwana mata a dena dogaro a wurin maza 100%, Sannan kodan mu taimake iyayan mu da yan’uwa.

 

Ya kike ganin yanayin tarbiya a wannan lokacin?

Toh! Gaskiya al’amarin tarbiyya sai godia, iyaye sai sun kara sanya ido akan yara sannan kuma adena sakaci da addu’a domin Allah ne me shiryarwa.

 

Mene ne burinki a wannan sana’ar taki?

Alhamdulillah ni dai ina da burin inga ana damawa da yanuwana mata a kowanne fanni idan Allah ya kara habbaka min ina da burin in tallafi rayuwan mata yanuwana saboda ya zama andaina barinmu a baya,ya zama suma su dogara da kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Hau Kan Teburin Firimiya Bayan Da Ta Doke Brentford A Emirates

Next Post

Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

Related

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
Adon Gari

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

2 months ago
Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

2 months ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

5 months ago
Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar
Adon Gari

Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar

6 months ago
Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam
Adon Gari

Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam

7 months ago
Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
Adon Gari

Halima Aliko Dangote Ta Nemi A Ba Mata Damar Shiga Harkokin Kasuwanci Yadda Ya Kamata

7 months ago
Next Post
Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

Harsashen Abun Da Zai Iya Faruwa A Wasan Manchester City Da Liverpool Na Yau

LABARAI MASU NASABA

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

July 9, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Babu Wanda Ya Buƙaci Atiku Ka Da Ya Yi Takara A 2027 – ADC

July 9, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

July 9, 2025
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

July 9, 2025
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

July 9, 2025
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

July 9, 2025
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

July 9, 2025
Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

July 9, 2025
Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

July 8, 2025
Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.