• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Irin Hikima Da Karfin Da Suka Ba Da Muhimmin Tasiri

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Irin Hikima Da Karfin Da Suka Ba Da Muhimmin Tasiri
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 26 ga watan Afrilu na shekarar 2024, an yi wani bikin nune-nunen hotuna na musamman a birnin Beijing.

A yayin bikin, mai daukan hotuna daga kasar Faransa Gregoire de Gaulle, ya nuna hotunan da ya dauka cikin shekaru 40 da suka gabata a kasar Sin, wadanda suka nuna ci gaba da sauye-sauyen da aka samu a kasar Sin.
Sabo da tasirin da tsohon yare suka yi masa, Gregoire de Gaulle yana son kasar Sin sosai, kuma dan uwan mahaifinsa shi ne shugaban farko na Jamhuriyar Faransa Ta Biyar wato Charles de Gaulle.

A shekarar 1964, shugaba Charles de Gaulle ya tsaida kudurin kafa huldar diflomasiyya a tsakanin kasarsa da Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin. Wannan kuduri mai ma’ana da ya aiwatar, ya bude sabon babin dangantakar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu, haka kuma, ya kasance muhimmin batu cikin harkokin siyasar kasashen duniya, wanda ya kafa tushen hadin gwiwar dake tsakanin kasar Sin da kasar Faransa cikin dogon lokaci.

  • Xi Ya Halarci Bikin Rufe Taron Kwamitin ‘Yan Kasuwan Sin Da Faransa Karo Na 6

A ranar 25 ga watan Janairu na shekarar 2024, a yayin bikin taya murnar cika shekaru 60 da kafuwar huldar diflomasiyya a tsakanin kasar Sin da kasar Faransa, shugaban kasar Sin ya bayyana cewa, harkar kulla huldar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu a shekarar 1964, ta kasance babbar harkar siyasa da ta faru cikin tarihin kasashen duniya. Shugaban kasar Sin na lokacin, Malam Mao Zedong, da shugaban kasar Faransa na lokacin, Malam Charles de Gaulle, sun nuna himma da karfinsu, wajen bude kofar hadin gwiwar dake tsakanin yammacin kasashen duniya da gabashin kasashen duniya, lamarin da ya samar da damammaki, da fata ga kasashen dake cikin Yakin Cacar Baki.

Ya zuwa yanzu, shekaru 60 bayan faruwar hakan, an samu sakamako masu kyau bisa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Faransa, wadanda suka nuna nasarar mu’amala a tsakanin gabashin kasashen duniya da yammacin kasashen duniya. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

Labarai Masu Nasaba

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: basiraDuniyaHikimaKarfiKasashen duniyaSinTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

CBN Ya Bai Wa Bankuna Umarnin Fara Cire Wa Kwastomomi Kudi Don Tsaron Yanar Gizo

Next Post

Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

Related

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

11 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

12 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

13 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

14 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

15 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

16 hours ago
Next Post
Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.