• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Irin Hikima Da Karfin Da Suka Ba Da Muhimmin Tasiri

by CGTN Hausa
2 years ago
karfi

A ranar 26 ga watan Afrilu na shekarar 2024, an yi wani bikin nune-nunen hotuna na musamman a birnin Beijing.

A yayin bikin, mai daukan hotuna daga kasar Faransa Gregoire de Gaulle, ya nuna hotunan da ya dauka cikin shekaru 40 da suka gabata a kasar Sin, wadanda suka nuna ci gaba da sauye-sauyen da aka samu a kasar Sin.
Sabo da tasirin da tsohon yare suka yi masa, Gregoire de Gaulle yana son kasar Sin sosai, kuma dan uwan mahaifinsa shi ne shugaban farko na Jamhuriyar Faransa Ta Biyar wato Charles de Gaulle.

A shekarar 1964, shugaba Charles de Gaulle ya tsaida kudurin kafa huldar diflomasiyya a tsakanin kasarsa da Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin. Wannan kuduri mai ma’ana da ya aiwatar, ya bude sabon babin dangantakar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu, haka kuma, ya kasance muhimmin batu cikin harkokin siyasar kasashen duniya, wanda ya kafa tushen hadin gwiwar dake tsakanin kasar Sin da kasar Faransa cikin dogon lokaci.

  • Xi Ya Halarci Bikin Rufe Taron Kwamitin ‘Yan Kasuwan Sin Da Faransa Karo Na 6

A ranar 25 ga watan Janairu na shekarar 2024, a yayin bikin taya murnar cika shekaru 60 da kafuwar huldar diflomasiyya a tsakanin kasar Sin da kasar Faransa, shugaban kasar Sin ya bayyana cewa, harkar kulla huldar diflomasiyya a tsakanin kasashen biyu a shekarar 1964, ta kasance babbar harkar siyasa da ta faru cikin tarihin kasashen duniya. Shugaban kasar Sin na lokacin, Malam Mao Zedong, da shugaban kasar Faransa na lokacin, Malam Charles de Gaulle, sun nuna himma da karfinsu, wajen bude kofar hadin gwiwar dake tsakanin yammacin kasashen duniya da gabashin kasashen duniya, lamarin da ya samar da damammaki, da fata ga kasashen dake cikin Yakin Cacar Baki.

Ya zuwa yanzu, shekaru 60 bayan faruwar hakan, an samu sakamako masu kyau bisa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Faransa, wadanda suka nuna nasarar mu’amala a tsakanin gabashin kasashen duniya da yammacin kasashen duniya. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

Shugaba Xi Ya Wallafa Makalar Da Ya Sanyawa Hannu A Jaridar Kasar Serbia

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025
An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.